text
stringlengths
0
727
kuma imma dai haƙĩƙa mu nũna maka sãshen abin da muke yi musu alkawari kõ kuwa mu karɓi ranka to zuwa gare mu makõmarsu take sa'an nan kuma allah ne shaida a kan abin da suke aikatãwa
kwanan wata da aka gina
kcharselect unicode block name
qmysqlresult
mutãnen nũhu sun ƙaryata manzanni
ã'a zukãtansu sunã cikin jãhilci daga wannan (magana) kuma sunã da waɗansu ayyuka baicin wancan sũ a gare su mãsu aikatãwa ne
kuma a wurinsa mabũdan gaibi suke babu wanda yake sanin su fãce shi kuma yanã sanin abin da ke a cikin tudu da ruwa kuma wani ganye ba ya fãɗuwa fãce yã san shi kuma bãbu wata ƙwãya a cikin duffan ƙasã kuma babu ɗanye kuma babu ƙẽƙasasshe fãce yanã a cikin wani littãfi mai bayyanãwa
inã rantsuwa da dare a lõkacin da yake rufẽwa
wasu yara samãri na dindindin gẽwaya a kansu
alhãli kuwa masĩhu yã ce yã banĩ isrã'ĩla ku bauta wa allah ubangijina kuma ubangijinku
kuma dã mun so dã mun bai wa kõwane rai shiriyarsa to amma magana ta tabbata daga gare ni lalle ne inã cika jahannama daga aljannu da mutãne gabã ɗaya
yã ku mutãne ku bauta wa ubangjinku wanda ya halicce ku kũ da waɗanda suke daga gabãninku tsammãninku ku kãre kanku
alhãli allah ne ya halitta ku game da abin da kuke aikatãwa
ko kuma sunã da ilmin gaibu ne wãto sunã yin rubũtun (abin da suke faɗã daga gare shi) ne
kuma ban sani ba tsammãninsa ya zama fitina a gare ku kõ kuma don jin dãɗi zuwa ga wani ɗan lõkaci
sai muka ƙãga muku game da shi (ruwan) gõnaki daga daĩnai da inabõbi kunã da a cikinsu 'ya'yan itãcen marmari mãsu yawa kuma daga gare su kuke ci
sa'an nan da jirãge mãsu gudãna (a kan ruwa) da sauƙi
kuma idan taurãri suka gurɓãce (wani ya shiga a cikin wani)
a lõkacin da ƙungiyõyi biyu daga gare ku suka yi niyyar su karye kuma allah ne majiɓincinsu don haka ga allah mũminai sai su dogara
kuma dukkan ƙarami da babba rubutacce ne
rãnar da rũhi da malã'iku zã su tsaya a cikin safu bã su magana sai wanda allah ya yi masa izni kuma ya faɗi abin da ke daidai
lalle wa'adinsu lõkacin sãfiya ne shin lõkacin sãfiya bã kusa ba ne
lalle ne haƙĩƙa ya ɓatar da ni daga tunãwa a bãyan (tunãwar) ta je minikuma shaiɗan ya zama mai zumɓulẽwa ga mutum
rãnã bã ya kamãta a gare ta ta riski watã kuma dare bã ya kamãta a gare shi ya zama mai tsẽre wa yini kuma dukansua cikin sarari guda suke yin iyo
ba ku kasance kunã sani ba a ɓõye cẽwa jinku zai yi shaida a kanku kuma ganinku zai yi kuma fãtunku za su yi kuma amma kun yi zaton cẽwã allah bai san abũbuwa mãsu yawa daga abin da kuke aikatãwa ba
mãsu ƙyasta wuta (da kõfatansu a kan duwatsu) ƙyastawa
lalle ne sa'a mai zuwa ce lnã kusa da in ɓõye ta dõmin a sãka wa dukan rai da abin da yake aikatãwa
lalle shĩ yanã daga bãyinmu mũminai
aiki
ban faɗa musu ba fãce abin da ka umurce ni da shi watau 'ku bauta wa allah ubangijina kuma ubangijinku' kuma nã kasance mai shaida a kansu matuƙar nã dawwama a cikinsu sa'an nan a lõkacin da ka karɓi raina kã kasance kai ne mai tsaro a kansu kuma kai a kan dukkan kõme halartacce ne
kuma muka tsĩrar da mũsã da waɗanda suke tãre da shi gabã ɗaya
mulkin sammai da ƙasã na allah kawai ne yanã gãfartawa ga wanda yake so kuma yanã azabta wanda yake so alhãli kuwa allah ya kasance mai gãfara ne mai jin ƙai
sa'an nan kuma muka darkãke wasu
an wajabta masa cẽwa wanda ya jiɓince shi to lalle ne sai ya ɓatar da shi kuma ya shiryar da shi zuwa ga azãbar sa'ĩr
ka koma zuwa ga ubangijinka alhãli kana mai yarda (da abin da ya ƙaddara maka a dũniya) abar yardarwa (da sakamakon da zã a ba ka a lãhira)
bone ya tabbata a rãnar nan ga mãsu ƙaryatãwa
saukar da littãfi daga allah ne mabuwãyi masani
wancan sabõda lalle ne allah shĩ ne gaskiya kuma lalle ne abin da suke kira waninsa shi ne ƙarya kuma lalle ne allah shĩ ne maɗaukaki mai girma
sa'an nan kuma munã kuɓutar da manzanninmu da waɗanda suka yi ĩmãni kamar wannan ne tabbatacce ne a gare mu mu kuɓutar da mãsu ĩmãni
abin sani kawai waɗanda bã su yin ĩmãni da ãyõyin allah sũ ne suke ƙirƙira ƙarya kuma waɗannan sũ ne maƙaryata
a lõkacin da ɗan'uwansu lũɗu ya ce musu bã zã ku yi taƙawa ba
suka ce alhãli sunã a cikinta sunã yin husũma
kuma lalle ne haƙĩƙa mun yi wata baiwa gare ka a wani lõkacin na dabam
kuma a lõkacin da umurninmu yã je muka kuɓutar da shu'aibu da waɗanda suka yi ĩmãni tãre da shi sabõda wata rahama daga gare mu kuma tsãwa ta kama waɗanda suka yi zãlunci
yã kũ mutãne haƙĩƙa manzo yã je muku da gaskiya daga ubangijinku
lalle ne allah ba ya gãfarta a yi shirki game da shi kuma yana gãfarta abin da yake bãyan wannan ga wanda yake so kuma wanda ya yi shirki da allah to lalle ne ya ƙirƙiri zunubi mai girma
kuma abin da ke cikin sammai da abin da yake a cikin ƙasã na allah kawai ne dõmin yã sãka wa waɗanda suka mũnana da abin da suka aikata kuma ya sãka wa waɗanda suki kyautata da sakamakon da ya fi kyau
kuma bã zã ku so ba sai allah ya so lalle ne allah yã kasance masani' mai hikima
ba mu aika ka ba sai kana mai bãyar da bushãra kuma mai gargaɗi
wãncan ne littãfi bãbu shakka a cikinsa shiriya ne ga mãsu taƙawa
wurin sanarwa na fanel
kuma idan anã karanta ãyõyinmu bayyanannu a kansu bãbu abin da ya kasance hujjarsu fãce suka ce ku zo mana da ubanninmu idan kun kasance mãsu gaskiya
bã su jiran (kõme) fãce wata tsãwa guda zã ta kãma su alhãli kuwa sunã yin husũma
kuma lalle rundunarmu haƙĩƙa sũ ne marinjaya
daga waɗanda suka tũba (yahũdu) akwai wasu sunã karkatar da magana daga wurãrenta suna cẽwa munjiya kuma mun ƙiya kuma ka jiya a wani wurin jiyãwa kuma rã'ina (da ma'anar 'ruɓaɓɓe') ka tsare mu dõmin karkatarwa da harsunansu kuma dõmin sũkã a cikin addini kuma dã lalle sũ sun ce mun jiya kuma mun yi ɗa'a kuma ka saurãra kuma ka dãkata mana haƙĩƙa dã ya kasance mafi alhẽri a gare su kuma mafi daidaita amma allah yã la'anẽ su sabõda kãfircinsu don haka bã zã su yi ĩmãni ba sai kaɗan
in da gaske fanel ɗin ba zai yarda da canjecanje zuwa canza tsari na fanel ba amma kila za'a buƙata a kulle kowace applet guda dabam sai an sake fara fanel kafin wannan ya fara aiki
lalle ne allah bã ya zãluncin gwargwadon nauyin zarra idan ta kasance alhẽri ce zai riɓanya ta kuma ya kãwo daga gunsa ijãra mai girma
kuma idan aka ce musu kada ku yi ɓarna a cikin ƙasa sukan ce mũ mãsu kyautatawa kawai ne
kuma idan sunã ƙaryata ka to haƙĩƙa waɗanda suke a gabãninsu sun ƙaryata manzanninsu sun jẽ musu da hujjõji kuma da takardu kuma da littafi mai haske
shin to wannan lãbãrin ne kuke mãsu wulãkantãwa
ku bi allah da taƙawa ku yi ĩmãni da manzonsa ya bã ku rabo biyu daga rahamarsa kuma ya sanya muku wani haske wanda kuke yin tafiya da shi kuma ya gãfarta muku kuma allah mai gãfara ne mai rahama
sai fir'auna ya jũya sa'an nan ya tãra mugunyar dabãrarsa sa'an nan kuma ya zo
a cikin gidãjen aljanna da marẽmari
kuma ya nũna muku ayõyinsa to wane ãyõyin allah kuke musu
kuma ne lalle haƙĩƙa mun halakar da abin da yake kẽwayenku na alƙaryu kuma muka jujjũya ãyõyi tsammãninsu zã su kõmo
kuma muka saryar maka da nauyinka ashe
sabõda haka ya kira ubangijinsa (ya ce) lalle nĩ an rinjãye ni sai ka yi taimako
fomat na ɗabi'a
sa'an nan (allah) ya sãkã muku da baƙin ciki a tãre da wani baƙin ciki domin kada ku yi baƙin ciki a kan abin da ya kuɓuce muku kuma kada ku yi baƙin cikin a kan abin da ya sãme ku
sabõda haka a yau a nan bã ya da masõyi
ku ciyar daga mai kyaun abin da kuka sanã'anta kuma daga abin da muka fitar sabõda ku daga ƙasa kuma kada ku yi nufin mummuna ya zama daga gare shi ne kuke ciyarwa alhãli kuwa ba ku zama mãsu karɓarsa ba fãce kun runtse ido a cikinsa kuma ku sani cẽwa lalle ne allah mawadãci ne gõdadde
shin fa bã ku hankalta
in da gaske za'a faɗaɗa zauren akwatin bayani na shiryoyin ayuka da aka sani da aka lissafa cikin tafiyar da shirin ayuka idan an buɗe zauren akwatin bayanin wannan maɓalli na da amfani kawai idan maɓallin fara_shirin_jeri na gaske ne
yã ubangijinmu ka shãfe a kan dũkiyarsu kuma ka yi ɗauri a kan zukãtansu yadda bã zã su yi ĩmãni ba har su ga azãba mai raɗaɗi
kuma lalle rundunarmu haƙĩƙa sũ ne marinjaya
to ku zo da littãfinku idan kun kasance mãsu gaskiya
to idan uwar masĩfu mafi girma ta zo
kuma amma wanda ya ji tsõron tsayi a gaba ga ubangijinsa kuma ya kange kansa daga son rai
bãbu abin da ya kasance jawãbin mutãnensa fãce suka ce ku fitar da mutãnen lũɗu daga alƙaryarku lalle sũ wasu irin mutãne ne mãsu da'awar sunã da tsarki
kõ sunã cewa yã ƙirƙira shi neka ce sai ku zo da sũrõri gõma misãlinsa ƙirƙirarru kuma ku kirãyi wanda kuke iyãwa baicin allah idan kun kasance mãsu gaskiya
ya ku waɗanda suka yi ĩmãni abin sani kawai giya da cãca da refu da kiban ƙuri'a ƙazanta ne daga aikin shaiɗan sai ku nĩsance shi wa la'alla ku ci nasara
(a cẽ wa malã'ikun wutã) ku kãmã shi sa'an nan ku fizge shi zuwa ga tsakiyar jahĩm
dõmin ya katse wani gẽfe daga waɗanda suka kãfirta ko kuma ya ƙasƙantã su har su jũya suna mãsu ruɓushi
sa'an nan aka la'ane shi kamar yadda ya ƙaddara
shiryoyin ayuka
to bone yã tabbata ga masallata
zai shiryar da su kuma ya kyautata hãlãyensu
yanã sassaukar da malã'iku da rũhi daga umurninsaa kan wanda yake so daga bãyinsa cẽwa ku yi gargaɗi cẽwa lalle ne shĩ bãbu abin bautãwa fãce ni sabõda haka ku bĩ ni da taƙawa
shi (allah) yã sanya muku ƙasa hõrarriya sai ku tafi cikin sãsanninta kuma ku ci daga arzikinsa kuma zuwa gare shi ne tãshin yake
dõmin allah ya kankare musu mafi mũnin abin da suka aikata kuma ya sãkã musu ijãrarsu da mafi kyaun abin da suka kasance sunã aikatãwa
tafiyar da shirin ayuka
@ action
wannan maɓalli na ƙayyade tsarin awa da applet ɗin agogo ke amfani da kima masu yiwu sune awa12 awa24 intanet unix and na ɗabi'a idan an daidaita zuwa intanet agogon zai nuna lokacin intanet tsarin lokaci na intanet na raba rana cikin 1000beats babu shiyyar lokaci cikin wannan tsarin sabo da haka lokaci zai zama ɗaya ga duk duniya idan an daidaita shi zuwa unix agogon zai nuna lokaci cikin sakan tundaga lokacin da aka fara awna shi misali19700101 idan an daidaita shi zuwa na ɗabi'a agogon zai nuna lokaci cikin tsarin da aka ƙayyade cikin maɓallin fomat_na ɗabi'a
dã mun so dã mun shãfe gani daga idãnunsu sai su yi tsẽre ga hanya to yaya zã su yi gani
lalle ne a cikin wannan akwai ãyã kuma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba
yã kai mai yawan gaskiya ka yi mana fatawa a cikin shãnu bakwai mãsu ƙiba waɗansu bakwai rãmammu sunã cin su da zangarku bakwai kõrãye da waɗansu ƙẽƙasassu tsammãnĩna in kõma ga mutãne tsammãninsu zã su sani
kuma idan sama aka tsãge ta
kuma waɗanda suka kãfirta suka ce wannan bã kõme ba ne fãce ƙiron ƙarya da (muhammadu) ya ƙirƙira shi kuma waɗansu mutãne na dabam suka taimake shi a kansa to lalle ne sun jẽ wa zãlunci da karkacẽwar magana
ko kuma a wurinsu ne ake ajiye taskõkin rahamar ubangijinka mabuwãyi mai yawan kyauta
to ka bar su sai sun haɗu da yinin nan da za a sũmar da su a cikinsa