text
stringlengths
18
125
clean_label
stringclasses
5 values
clean_label_id
int64
0
4
noisy_label
stringclasses
5 values
noisy_label_id
int64
0
4
Yan Bindiga Sun Kai Hari A Ziarat Kasar Pakistan
World
0
World
0
Kotu Ta Umarci Hukumomin Nijar Su Biya 'Yan Fafutuka Diyya
Africa
4
Africa
4
An Samu Raguwar Mutuwar Masu Kanjamau a Jihar Neja
Health
2
World
0
Masu Zanga Zanga Sun Bijrewa Umurnin Sojin Sudan
Africa
4
Nigeria
1
Buhari Ya Yi Yekuwar Neman Samun Nasarar Zaben 2019
Politics
3
Nigeria
1
Amurka Ta Kalubalanci Rasha, Iran Kan Kai Hare-Hare a Syria
World
0
World
0
Gwamnatin Kasar Mali Na Binciken Kasancewar Cutar Ebola
Health
2
Health
2
Buhari Ya Gana Da Wasu Gwamnoni Kan Rikicin Dake Faruwa a APC
Politics
3
Nigeria
1
An Yi Amfani Da ‘Yan Banga A Zabukan Karshe - Inji E.U. -
World
0
World
0
Ruwan Sama Ya Haifar Da Gocewar Laka a Brazil
World
0
World
0
An sami koma baya a shayar da yara nono
Health
2
World
0
Adadin Masu Mutuwa a Teku Na Karuwa - Rahoto
World
0
World
0
Nigeriya Tafi Yawan Masu Ciwon Suga A Africa
Health
2
Nigeria
1
Borno Ta Kashe Sama Da Milyan 500 Don Sayen Kayan Aikin Wasu Hanyoyi a Jihar
Nigeria
1
World
0
EFCC Ta Kama Masu Sayen Kuri'a A Jihar Gombe
Politics
3
Nigeria
1
Ministan Ilimin Nigeria Ya Umurci Jami'oi Da su Bada Ilimi Mai Inganci
Nigeria
1
World
0
El Zakzaky Na Shirin Neman Magani A Wata Kasa Baicin India
World
0
World
0
Mata Masu Ciki 60,000 Suke Mutuwa Kowacce Shekara
Health
2
Nigeria
1
Za'a Gina Tashar Motoci Ta Zamani A Obolo Afor Da Ke Jihar Enugu
Nigeria
1
World
0
A Yau Akayi Jana'izar Tsohon Shugaban Kasar Masar Morsi
Africa
4
Africa
4
Sojoji 18 Sun Rasa Rayukansu A Harin 'Yan Ta'adda A Kasar Nijar
Africa
4
Africa
4
Tawagar Kwallon Kafa Na 'Yan-Matan Najeriya Sun Sake Kafa Tarihi
Nigeria
1
World
0
Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Ayyana Dokar Ta Baci Game Da Cutar ZIKA
Health
2
Health
2
Dakarun Najeriya Sun Dakile Harin Boko Haram a Bama
Nigeria
1
Nigeria
1
Gwamnan Jihar Bauchi Ya Bukaci Ayi Dokar Hana Binciken Shi
Politics
3
Nigeria
1
An dasawa tsohon mataimakin shugaban Amirka zuciya.
Health
2
Africa
4
NIJAR: An Bude Wata Sabuwar unguwa A Yankin Tilabery
Africa
4
Africa
4
Masana Suna Garagdi ga Masu Ziyara a Kasar Saudiyya Su Kiyaye Tsabtar Hanu Kuma Su Kula....
World
0
World
0
ECOWAS: Yarjejeniyar Yaki Da Laifukan Fashi, Safarar Mutane a Teku
Africa
4
World
0
Majalisar Dokokin Jihar Kano Na Shirin Yin Sababbin Masarautu A Jihar
Politics
3
Nigeria
1
Amurka Ta Ce Dole Ne Zimbabwe Ta Yi Wasu Sauye-sauye
World
0
Africa
4
Donald Trump Zai Dauki Matakan Hana Kafofin Tsaron Cuba Mamaye Harkokin Tattalin Arziki
World
0
World
0
Rikicin Siyasa A Jamhuriyyar Nijar Ya Dau Sabon Salo
Africa
4
Africa
4
MDD Ta Koka Da Kisan Fararen Hula a Yankin Tafkin Chadi
World
0
Nigeria
1
Wata Fitacciyar Makarantar Addinin Musulunci A Duniya Ta Goyi Bayan Yaki Da Cutar Polio
Health
2
Health
2
Papa Roman Ya Zaiyarci Kasashen Larabawa
World
0
Nigeria
1
Matasan Kirista Sun Yi Taron Yaki Da Ta'addanci a Nijar
Africa
4
Africa
4
Da Alamar Agogon Khashoggi Ya Dau Yadda Aka Kashe Shi
World
0
World
0
Likitoci a Kasar Nijar Sun Dauki Matakan Kiyaye Cutar Yoyon Fitsari
Health
2
Africa
4
Gwamnonin Kudu Maso Gabas Sun Jaddada Aniyar Inganta Tsaro a Yankin
Politics
3
World
0
Amurka Za Ta Wargaza Farfagandar Rasha
World
0
World
0
Batun Takaita Hutun Makarantu na Jawo Muhawara
Health
2
Nigeria
1
Yan Fansho a Jihar Kebbi Sun Koka Akan Kudaden Su
Nigeria
1
World
0
Ma'aikatar Bitalmali Ta Kakabawa Maduro Jr. Takunkumai
World
0
Africa
4
Hukumar dake Kula da Abinci da Magani, FDA, Ta Amince da Fasahar da Ake Sakawa Jikin Kwayar Magani
World
0
World
0
An Kashe Sojojin Najeriya Uku a Filato
Nigeria
1
World
0
Tsohon Shugaban Najeriya Shehu Shagari Ya Rasu
Nigeria
1
Africa
4
Masana A canada Sun Gano Wata hanyar Yaki Da Cutar Sankara
Health
2
Health
2
Turkiyya Ta Caccaki China Saboda Kuntata Ma Kabilar Uighur
World
0
World
0
Ana Zaton Guguwar Irma Ta Isa Florida Ranar Lahadi
World
0
World
0
Majalisar Dokokin Najeriya Ta Tara Ta Fara Aiki A Yau Talata
Politics
3
Nigeria
1
Abin Da ‘Yan Najeriya Ke Nema Ga ‘Yan Takarar Shugabancin Kasar
Politics
3
World
0
Abin Da Ya Haddasa Faduwar Jirgin Da Ke Dauke Da Osinbanjo
Politics
3
World
0
Tababar Sakin Wasu Masu Garkuwa Da Mutane a Masarautar Shani
Nigeria
1
World
0
Fatan 'Yan Majalisar Dokokin Najeriya Ga Majalisa Ta Tara
Politics
3
Africa
4
Rufe Iyaka Ya karya Wasu 'Yan Kasuwar Najeriya - Dan Iyan Nassarawa
Nigeria
1
Africa
4
Shirin Bai Wa Jami'an Kiyaye Hadurra Makamai a Najeriya
Nigeria
1
Nigeria
1
Abinda Kake Bukatar Sani Gameda Bakon Dauro
Health
2
Politics
3
Jagoran Dakarun Da Suka yi Juyin Mulki a Sudan Ya Yi Murabus
Africa
4
World
0
Gwamnatin Nijar Na Shirin Tsaurara Matakan Gina Wuraren Ibada
Africa
4
Africa
4
‘Yar Shugaban Kasar Amurka Ta Ziyarci Kasar Ivory Coast
World
0
Africa
4
Sauyin Sheka Ya Sa An Kori Dan Majalisar Jiha a Neja
Nigeria
1
World
0
Adamawa: 'Yan Bindiga Sun Kashe Wasu Shugabannin Kungiyoyin Fulani
Nigeria
1
Nigeria
1
Jama'ar Jihar Kano Sun Yi Mamakin Dage Zabukan Najeriya
Politics
3
Nigeria
1
Kwararru Sun Nemi a Magance Matsalar Shaye-Shaye a Najeriya
Health
2
World
0
Aisha Buhari Tace Bata Bada Umarnin Damke Dogarin Ta Ba
Politics
3
Nigeria
1
Birtaniya: Theresa May Ta Kalubalanci Jeremy Da Suyi Muhawara
World
0
World
0
Shugabar Hong Kong Ta Yi Magana Kan Batun Masu Zanga-zanga
World
0
World
0
Mahajjatan Jihar Kano Da Kaduna Sun Fuskanci Matsalar Abinci
Nigeria
1
Nigeria
1
APC Ta Karyata Zargin Shirin Tube Sarkin Musulmi
Politics
3
Politics
3
Firayim Ministar New Zealand Na Dab Da Zama Amarya
World
0
World
0
Venezuela: Majalisar Dinkin Duniya Ta Nemi a Kai Zuciya Nesa
World
0
World
0
An Sako Tagwayen Da Yan Bindiga Su Ka Sace a Zamfara
Nigeria
1
World
0
Kungiyar ECOWAS Ta Bukaci Gwamnatoci Su Shiga Tsakanin Makiyaya Da Manoma
Africa
4
Africa
4
Masu Zanga Zanga Sun Sake Bijirewa Hukumomin Hong Kong
World
0
World
0
A Kula Da Masu Tabun Hankali-WHO
Health
2
World
0
Wani Jakadan Amurka Na Musamman A Ukraine Ya Yi Murabus
World
0
World
0
Bala Muhd Na PDP Ya Ci Zaben Gwamnan Jahar Bauchi
Politics
3
Politics
3
An Sake Zanga Zanga Kan Take-Taken Indiya A Kashmir
World
0
World
0
Yan Sanda a Kano Sun Kama Wasu Matasa da Kayan Zabe
Politics
3
Nigeria
1
Yin Tafiya Kadan Na Kauda Hatsarin Kamuwa Da Ciwon Suga
Health
2
Nigeria
1
Jihar Nassarawa ta kaddamar da yaki da cutar kanjamau na tafi da gidanka
Health
2
Health
2
Za A Kafa Rundunar JTF A Zamfara
Nigeria
1
Nigeria
1
Guguwar Irma: Miliyoyin Mutane Sun Rasa Wutar Lantarki a Florida
World
0
World
0
Trump Ya Gana Da Shugabannin Kamfanin Jirgin Sama Na Boeing 737-Max 8
World
0
World
0
Ana Ci Gaba Da Tashin Hankali A Arewa Maso Gabashin Brazil
World
0
World
0
Boko Haram Ta Halaka Dakarun Najeriya 13
Nigeria
1
Nigeria
1
Ayyukan Karfi Na Illa Ga Rayuwar Yara - Inji Hukumar ILO
Africa
4
World
0
An Daure Wasu Na Hannun Daman Tsohon Shugaban Kasar Algeria
Africa
4
Africa
4
An Fara Taron Majalisar Manoman Najeriya, Karo Na 43
Nigeria
1
World
0
Mutane 11 Sun Mutu A Sabuwar Zanga-Zanga A Sudan
Africa
4
World
0
Rayuka Fiye Da Goma Suka Salwanta A Harin Da Aka Kai Taraba
Nigeria
1
World
0
Gwamnan Jihar Taraba Ya Kai Ziyarar Farko Yankin Mambilla
Nigeria
1
Nigeria
1
SOKOTO: Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 25
Nigeria
1
Nigeria
1
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Kammala Ziyarar da Ya Kai Nahiyar Asiya
World
0
Africa
4
Shugaba Donald Trump Na Amurka Yace Za Ayi Wa Aikin Gwamnati Kwaskwarima.
World
0
World
0
Wane Alkawari Buhari Ya Yi wa Mutanen Jihar Borno?
Politics
3
Nigeria
1
Wasu Fasinjan Jirgin Ruwan Shakatawa Sun Tsallake Rijiya Da Baya
World
0
World
0
Gwamnatin Amurka Na Neman Ta Rage Adadin 'Yan Gudun Hijira Masu Shigowa Kasar.
World
0
World
0
Kotu Ta Yi Watsi Da Zargin "Toronto" Da Ake Ma Bindow
World
0
World
0