text
stringlengths
18
125
clean_label
stringclasses
5 values
clean_label_id
int64
0
4
noisy_label
stringclasses
5 values
noisy_label_id
int64
0
4
An kaddamar da wani shirin yaki da zazzabin cizon sauro da zai ci dala miliyan 82 a Najeriya
Health
2
Nigeria
1
‘Yan Sandan Niger Sun Capke Masu Safarar Miyagun Kwayoyi A Yamai
Africa
4
World
0
An Fatattaki 'Yan ISIS Daga Wani Muhimmin Wuri A Syria
World
0
World
0
Masu Fama Da Cutar Kanjamau Sun YI Zanga Zanga A Zimbabwe
Health
2
Health
2
Dubban mutane suna ci gaba da halarta taron kasa da kasa akan kanjamau
Health
2
World
0
A Koma Kacokam Kan Tabbatar Da Tsaro Tukuna - Inji Malamai
Nigeria
1
World
0
Kwamitin Shugaban Kasa Ya Amince Jihohi Su Samu 'Yan sandansu
Politics
3
Africa
4
Jami’ar Jos ta kirkiro wata cibiyar yaki da zazzabin cizon sauro
Health
2
Nigeria
1
Zabe: Hukumar 'Yan Sandan Najeriya Ta Gargadi Masu Kalaman Batanci
Politics
3
Africa
4
Koriya Ta Kudu Na Neman Sulhu Da Japan A Fannin Kasuwanci
World
0
World
0
Osinbajo Ya Sallami Shugaban Hukumar Tsaro Ta DSS
Nigeria
1
Africa
4
An Kaddamar Da Makon Shayar Da Nono Na Duniya
Health
2
World
0
Muryar Amurka Na Binciken Zargin Cewa Wani Dan Jaridarta Yayi Kalamun Batanci a Kafar Internet
World
0
World
0
Matasa dubu uku suke kamuwa da kwayar cutar HIV kowacce rana
Health
2
Health
2
Waye Ya Kama Buba Galadima?
Politics
3
Politics
3
Bauchi: Jam’iyyu 25 Ke Goyon Bayan APC A Zaben Cike Gurbin Sanatan Da Ya Rasu
Politics
3
Politics
3
An Kaddamar Da Yakin Neman Zaben Shugaban Afghanistan
World
0
Africa
4
Amurka Da Afghanistan Sun Kashe Fararen Hula Fiye Da Taliban
World
0
World
0
Wace Irin Rawa Matasa Za Su Iya Takawa a Siyasar Najeriya?
Politics
3
World
0
Hukumar Yaki da Cutar kanjamau a jihar Maradi ta fadakar da matasa
Health
2
Health
2
An Fara Bada Rigakafin Cutar Kwalara A Mozambique
Health
2
Health
2
Yan Boko Haram Sun Sauya Salon Hare-harensu a Jihar Adamawa
Nigeria
1
Nigeria
1
Yan Gudun Hijirar Kamaru Sun Kai Dubu 30 a Najeriya
Nigeria
1
Africa
4
Yan Gudun Hijira Sun Isa Birnin Sumtra A Kasar Indonisiya
World
0
World
0
Sabuwar Manhajar Da Za Ta Rage Tsawon Lokacin Ganin Likita a Najeriya
Health
2
Nigeria
1
Amurka Ta Ce Akwai 'Yan Hezbollah a Venezuela
World
0
World
0
Kashe Mata: Kungiyoyi Sun Yi Zanga Zanga
Nigeria
1
World
0
Gwamnan Jihar Osun Adegboyega Oyetola Ya Yi Nasara A Kotun Koli
Politics
3
Politics
3
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Baiwa'Yan Jamiyyar Democrat Sharuda
World
0
Africa
4
Sabon Makami: Amurka Ta Gargadi Koriya Ta Arewa
World
0
Nigeria
1
Cece-Kuce Akan Matsayin Nijar a Zaben Najeriya
Politics
3
Africa
4
Mutane 12 Sun Mutu Sanadiyar Malalowar Tabo A Phillipines
World
0
World
0
Ana Samun Rahotanni Masu Karo Da Juna Kan Tankar Mai Grace 1
World
0
World
0
Shugaban Amurka da Shugaban China Sun Yi Ganawar Bai Daya
World
0
Africa
4
Abin Da Wasu ‘Yan Najeriya Ke Cewa Kan Kutsen WhatsApp
Nigeria
1
World
0
Cibiyar Amurka Na Shirin Kashewa Matan Afirka Miliyoyin Daloli
World
0
World
0
India Ta Ba Najeriya Dala Miliyan 100 Don Bunkasa Fannin Yanar Gizo
World
0
Nigeria
1
An Rantsar Da Sabon Gwamnan Jihar Nasarawa Abdullahi Sule
Politics
3
Politics
3
Ana Zargin Hukumar Hana Fasa-Kwauri Da Yin Cuwa-Cuwa
Nigeria
1
World
0
Burtaniya: Firai Minista May Ta Ajiye Mukaminta
World
0
World
0
An kaddamar da Dokar ‘Yancin Marasa Lafiya A Najeriya
Nigeria
1
World
0
MDD Ta Nada Wakili Kan Rikicin Siyasar Sudan
World
0
Africa
4
Lamarin Jin 'Kai a Siriya Na Ci Gaba Da Kazancewa - MDD
World
0
World
0
Kungiyar IS Ta Dauki Alhakin Harin Da Aka Kai Libya
Africa
4
Africa
4
Gangamin Bunkasa Shuka Ingantaccen Iri Tsakanin Manoman Najeriya
Nigeria
1
Africa
4
Ko Wane Irin Kalubale Yan Jarida Su Ke Fuskanta A Najeriya?
Nigeria
1
World
0
Takaddama Tsakanin Gwamnati Da Kungiyoyin Kwadago Kan Karin Albashi
Nigeria
1
World
0
An Kulla Yarjejeniyar Zaman Lafiya a Sudan
Africa
4
World
0
Mahimmancin Masai a Kowane Gida
Health
2
World
0
An Sami Maganin Jinyar Yara Masu Fama Da Kanjamau
Health
2
World
0
Yunwa Tana Kara Ta'azzara A Zimbabwe
Africa
4
World
0
An Yi Zanga Zangar Kin Jinin Shugabancin Adams Ashimole A Zamfara
Nigeria
1
World
0
Yadda Boko Haram Ta Kai Sabon Harin Gudunbali
Nigeria
1
Nigeria
1
Alamu Sun Nuna Cewar Kim Ba Zai Wargaza Shirin Nukiliya Ba
World
0
World
0
Buhari Ya Mayar Da Martani Ga Masu Yi Masa Fatan Mutuwa
Politics
3
Nigeria
1
Najeriya ta Samu Nasara Kan Yaki da Polio
Health
2
Nigeria
1
Gobara Ta Kashe Mutane A Kalla 70 a Bangladesh
World
0
World
0
Canada Za Ta Kara Yawan Bakin Haure Da Take Mayarwa Kasarsu
World
0
World
0
Wasu Sanatocin PDP Na Kwana A Majalisar Dattawa Wai Domin Kare Dimokradiya
Politics
3
Politics
3
Kungiyar IS Ta Dauki Alhakin Hare-Haren Sri Lanka
World
0
World
0
Kwalara ta Barke a Kano
Health
2
Nigeria
1
Yadda Farashin Raguna Ya Hau a Bana
Nigeria
1
World
0
Amurka Ta Yi Tayin Ladar Bayanai Kan Adnan Abu Walid al-Sahrawi
Africa
4
World
0
Ana Ci Gaba Da Samun Rarrabuwar Kawuna a Jam'iyyar Moden Lumana
Africa
4
World
0
Sama Da Kashi 70% Na ‘Yan Najeriya Sun Yi Fama Da Zazzabin Cizon Sauro Bara
Health
2
World
0
Najeriya Zata Samarda Na'ura Mai Kwakwalwa Kauyuka
Nigeria
1
Nigeria
1
Nijeriya ta Hada Hannu da Kungiyar Lafiya ta Duniya Kan Kiwon Lafiya
Health
2
World
0
Ana Sa-ran Samarwa 'Yar Gudun Hijirar Saudiyya a Thailand Mafaka
World
0
World
0
Kotun ICC Ta Samu Ntaganda Da Laifukan Yaki
Africa
4
Africa
4
Hukumar lafiya ta Duniya ta amince a ba masu lafiya maganin cutar kanjamau
Health
2
Health
2
Onnoghen: Majalisar Dattawa Ta Kai Karar Buhari Kotun Koli
Politics
3
Nigeria
1
Umar Abdulmuttalab da Aka Yiwa Daurin Rai da Rai a Amurka Ya Shigar da Kara Kotu
World
0
World
0
Mutum Tara Sun Mutu a Rikicin Sudan
Africa
4
World
0
China Ta Gargadi Shugabannin Masu Zanga Zanga a Hong Kong
World
0
World
0
An Nemi Theresa May Ta Sauya Yarjejeniyar Ficewar Birtaniya Daga Kungiyar Tarayyar Turai
World
0
World
0
Ya Yiwu Sinadarin Bitamin D ya Taimakawa Masu Ciwon Makyarkyara
Health
2
Health
2
Shugaba Maduro a Shirye Yake Ya Tattauna Da Abokan Adawarsa
World
0
World
0
Yan sandan Najeriya Sun Cafke Wani Gungun 'Yan bindiga
Nigeria
1
World
0
Akwai Sauran Aiki A Yaki Da Ebola: Inji Shugaba Obama
Health
2
World
0
Cututtukan Da Suka Fi Yawan Kashe Mutane a Fadin Duniya
Health
2
World
0
Sabon silima mai suna "Juyin Sarauta" Ya Nuna Rayuwar Hausawa Da Sarauta Gargajiya Shekaru 100 Baya.
Nigeria
1
World
0
Illar Cutar Daji Idan Ba a Dauki Matakin Gaggawa Ba
Health
2
Health
2
Hukumar Lafiya (WHO) Na Zargin Bullar Cutar Ebola A Kasar Tanzania
Health
2
Health
2
Adamawa: APC Ta Yi Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamna
Politics
3
Politics
3
Kungiyar Fulani Na So Gwamnatoci Su Dama Da Ardodi
Nigeria
1
World
0
Wasu Jiragen Saman Isra'ila Sun Fadi A Lebanon
World
0
World
0
Najeriya Za Ta Jagoranci Taron Kungiyar Tashoshin Jiragen Ruwa Na Duniya
Nigeria
1
Africa
4
Tawagar Taliban Ta Kai Ziyara Rasha
World
0
Nigeria
1
Motsa Jiki Yana Iya Rage Alamun Bakin Ciki
Health
2
Health
2
Ana Bukatar Taimakon Gaggawa A Bahamas
World
0
World
0
Majalisar Dinkin Duniya Ta Sa Baki Kan Batun 'Yar Saudiyar Da Ke Neman Mafaka
World
0
World
0
An Yiwa Limaman Abuja Bita Akan Zaben 2019
Politics
3
Politics
3
APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jahar Osun-INEC
Politics
3
Politics
3
Kotu Ta Dakatar Da Zaben Adamawa, INEC Ta Kalubalanci Matakin
Politics
3
Politics
3
Fari a Yankin Somaliland Na Barazana Ga Mutane Da Yawa
Africa
4
World
0
Koriya Ta Arewa Na Kallon Amurka A Matsayin 'Yar-Shisshigi
World
0
World
0
"Mun Rufe Kan Iyakarmu Da Benin Don Yaki Da Masu Fasakwabri" - Buhari
Africa
4
Nigeria
1
Dakarun Nigeria Na Neman Janar Idris Alkali Wanda Ya Bace
Nigeria
1
Politics
3
Ranar Tunawa da Illar Cinikin Bayi
Nigeria
1
World
0
Wasu ‘Yan Giya Sun Markade ‘Yan BB Shida a Gombe
Nigeria
1
World
0