news_title
stringlengths 18
125
| label
class label 5
classes |
---|---|
Nijar-Kungiyoyin Fafutika Za Su Yi Zanga-zanga Kan Dokar Kara Haraji Ta 2018 | 0Africa
|
Akwai kananan yara da dama da ba a yiwa rigakafin shan inna ba a Najeriya | 1Health
|
An Gargadi Babban Birnin Zimbabwe Harare Kan Hadarin Sakewar Barkewar Cutar Kwalara | 1Health
|
Majalisar Wakilan Najeriya Ta Sanya Hanna A Kudirin Hana Amfani Da Leda | 3Politics
|
Yan Ta'adda Sun Kashe Sojojin Nijar 12 A Inda Su Ka Kashe Na Amurka 4 | 4World
|
Uwargida Michelle Obama Tana Cika Shekara Guda Da Shirin Yaki Da Kiba A Tsakanin yara | 1Health
|
Jam’iyyar APC Ta Dage Zaben Fidda Gwani Na Jihohi Shida a Najeriya | 3Politics
|
Akwai Bukatar Rage Illar Shan Barasa | 1Health
|
Hukumar Lafiya Ta Duniya (WHO) Ta Kaddamar Da Allurar Rigafin Ciwon Shawara | 1Health
|
Pakistan: An Kama Malamin Da Ake Zargi Da Kafa Kungiyar 'Yan Ta'adda | 4World
|
EFCC Ta Musanta Zargin Yi wa 'Yan Adawa Da Shugaba Buhari Bi Ta da Kulli | 3Politics
|
Majalisar Dokokin Najeriya Za Ta Dawo Daga Hutu Cikin Rigingimun Shugabanci | 3Politics
|
Nijer Ta Bukaci Hadin Kan Jakadun kasashen waje Don Shirin Zaben Ta | 0Africa
|
Macron Ya Sha Alwashin Sake Gina Mujami'ar Notre Dame Cikin Shekaru Biyar | 4World
|
Tsaro: Gwamnatin Najeriya Da Sarakuna Za Su Hada Kai | 2Nigeria
|
An Kaddamar Da Shirin Ruga Na Farko A Najeriya | 2Nigeria
|
Shugaba Trump Ya Gargadi Kasar Iran | 4World
|
Wata Kungiyar Agaji Ta Dauki Ma’aikatan Polio 350 A Jihar Bauchi | 1Health
|
Dan Takarar Sanata A Jihar Naija Ya Maka INEC, Jam'iyyarsa A Kotu | 3Politics
|
A Kasar Kamaru Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Sarkin Balondo | 0Africa
|
Jami’an Tsaro Za Su Raka El Zakzaky India Neman Magani | 4World
|
Dage Zaben Bai Da Alaka Da Batun Tsaro Ko Katsalandan Siyasa-INEC | 3Politics
|
Kungiyar Taliban Ta Kai Hari A Wani Sansanin Soja A Kudancin Afghanistan | 4World
|
Manyan kamfanoni sun yi kira da a dage dokar kayyadewa masu HIV tafiye tafiye | 1Health
|
Atone-Janar Na Amurka Ya Fitar Da Takaitaccen Rahoton Mueller | 4World
|
Yan Sanda Sun Kama Wasu Masu Zanga-zanga a Rasha | 4World
|
Kungiyoyi Masu Zaman Kansu, Sun Shiga Siyasa Dumu-Dumu | 3Politics
|
Ministan Ruwa A Najeriya Ya Ce Ma'aikatar Ta Samu Ci Gaba Ainun Karkashin sa | 3Politics
|
Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan Yana So A Sake Tsarin Yaki Da Cutar HIV | 1Health
|
Ana Zaben Shugaban Kasa A Afghanistan | 4World
|
Akwai Bukatar A Yi Nazari Sosai Kafin A Dauki Jami'in Tsaro Aiki - Inji Otaki Osana | 2Nigeria
|
Mahajjata Suna Saba Ka'idar Daukar Kaya - Inji Mukhtar | 2Nigeria
|
Gwamnatin Nijar Za Ta Fara Nada Shugabannin Jami’o’i Maimakon Zabensu | 0Africa
|
Boko Haram Ta Kai Hari Kan Wasu Matafiya a Borno | 2Nigeria
|
Babu Zakara A Zaben Gwamnan Jihar Osun | 3Politics
|
Barkewar Annobar Ebola Matsala Ce Ta Gaggawa Ga Kasashe | 1Health
|
Malamai A Yankin Bamenda Suna Gudanar Da Zanga Zanga Yayin Da Ake Jarrabawa | 0Africa
|
A jihar Taraba Anyi Cincirindo Wajen Ganin Likita Kyauta | 1Health
|
Ana Ci Gaba Da Zaman Dar-Dar A Garin Shinkai Na Jihar Taraba | 2Nigeria
|
Dumamar Yanayi Zai Iya Kara Yaduwar Zazzabin Cizon Sauro | 1Health
|
Za A Dawo Wa Alhazai Ragowar Kudi Naira Dubu 51 | 2Nigeria
|
An Bukaci A Yankewa Wadanda Suka Kashe Khashoggi Hukuncin Kisa | 4World
|
An Rantsar Da Sabon Shugaban 'Yan sandan Najeriya | 2Nigeria
|
Shugabannin kasashen Afirka sun jadada niyar kara hada hannu wajen shawo kan zazzabin malariya | 1Health
|
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Akwai Sauran Zabi | 4World
|
Saudiya Ta Karu A Cikin Masu Zargin Iran Da Kaiwa Tankokin Mai Hari | 4World
|
Rikicin Zamfara: Sarakunan Gargajiyar Jihar Sun Ce Zasu Fasa Kwai | 2Nigeria
|
Amurka Zata Kara Tsaurara Takunkumi Akan Rasha | 4World
|
Cikakken Bayanin Cutar Maleriya Kashi Na Shida - Yadda Ake Ganowa Da Jinyar Maleriya | 1Health
|
Jihar Kano Na Kwadayin Kafa Dokar Hana Sakin Aure Kamar Yadda Indiya Tayi | 4World
|
Takala: Amurka Ta Gargadi Turkiyya Da Kurdawa | 4World
|
Manjo Al-Mustapha Yace Wasu Manya ke Haddasa Rikici A Nigeria | 2Nigeria
|
Tagwayen Bincike a Amurka Sun Gano Yadda Kwayar Cutar HIV Ke Zama Kanjamau | 1Health
|
Rikicin Kaduna: Buhari Ya Kai Ziyarar Jaje | 2Nigeria
|
Mata Masu Matsuwa Suna Sa Wannan Matsalar Ga Jariransu | 1Health
|
Rundunar Sojan Amurka na Binciken Kashe Sojojinta Hudu a Nijer | 4World
|
Cutar Ebola ta Sake Kashe Wata Likita a Kasar Saliyo | 1Health
|
INEC Za Ta Kalubalanci Umurnin Dakatar Da Zaben Adamawa | 3Politics
|
Gwamnatin jihar Kano ta yiwa kananan yara miliyan 7.6 rigakafin shan inna | 1Health
|
Mnangagwa Ya Dauki Rantsuwar Kama Aiki a Matsayin Shugaban Zimbabwe | 0Africa
|
Spain: Jam'iyyar 'Yan Gurguzu Mai Mulki Ta Samu Kuri'u Masu Yawa | 4World
|
Ci Gaba Da Rike El-Zakzzaky Zai Kawo Matsalar Tsaro-Masanin Tsaro | 2Nigeria
|
Wasu nazarce nazarce da aka yi sun nuna cewa maganin jinyar kanjamau, suna kuma yin rigakafi | 1Health
|
Kungiyar Sa-kan CJTF Ta Sako Daruruwan Yara | 2Nigeria
|
An Kama Gulalai 'Yar Gwagwarmaya a Pakistan | 4World
|
Minista ta Dauki Matakin Killace kan ta Bayan Mutuwar Direban ta Sanadiyar Ebola | 1Health
|
An Kaiwa Masu Zanga-zanga Hari a Sudan | 0Africa
|
Hukumar Lafiya Ta Duniya Tana Kokarin Kawar da Gubar Dalma | 1Health
|
Antonio Guterres: Nasarar Yakin Sauyin Yanayi Na Sabulewa Duniya | 4World
|
APC Ta Karbe Gombe, An Samu Akasi a Bauchi | 3Politics
|
Sojojin Ethiopia Sun Mamaye Hanyoyi Da Gine-ginen Gwamnati A Yankin Gabashin Somalia | 0Africa
|
CAN Ta Ziyarci 'Yan Gudun Hijira A Borno | 2Nigeria
|
Ana Ci Gaba Da Sa In Sa Kan 'Yar Tinke A Jam'iyyar APC | 3Politics
|
Shugaban Najeriya Ya Sa Sannu a Wata Dokar Yaki Da Sace Kudaden Kasa | 2Nigeria
|
Mata Da Nakasassu Sun Fito Zabe A Jihar Niger | 3Politics
|
Hong Kong Ta Dakatar Da Shirin Mika Masu Laifi Ga China | 4World
|
Zaben 2019, Talakawa Sai Ku Zabi Masu Kaunarku | 3Politics
|
Saudiyya Ta Tsare Mutum Takwas, Har Da Amurkawa Biyu | 4World
|
Abin Sani Kan Rigakafin Yara | 1Health
|
Masana Sunce Daya Cikin Mata Takwas, Na Da Hatsarin Kamuwa Da Kansa | 1Health
|
Uganda na tuhumar wani dan adawa da laifin cin amanar kasa | 0Africa
|
An Samu Sabanin Ra'ayi Game Da Yadda Za a Kawo Sauyi a Libya | 4World
|
Tsaro: Matakan Da Muke Dauka Na Tasiri - Gwamnatin Zamfara | 2Nigeria
|
Ana Samun Karin Hadin Kai Tsakanin Amurka Da Masar A Yaki Da Taaddanci | 4World
|
Kasar Zambia Ta Maida Tendai Biti Zimbabwe | 0Africa
|
Wata Kungiyar Mata A Najeria Na Kara Jan Hankali Akan Lafiyar Mata Masu Juna Biyu | 1Health
|
A Niger Likitoci Suna Fadakar Da Mata Muhimmancin Shayar Da Nonon Uwa. | 0Africa
|
Warin Kaji Na Iya Korar Jinsin Sauro Mai Sanya Cutar Maleriya | 1Health
|
Amnesty Ta Zargi Sojojin Myanmar Da Laifukan Yaki | 4World
|
Hana Hafsan Hafsoshin Indonesia Shiga Amurka Ya Jawo Takaddama Tsakanin Kasashen | 4World
|
Ana Zaben Shugaban Kasa a Mauritania | 0Africa
|
Majalisar Dinkin Duniya Ta Baiyyana Aikinta Bisan Lafiyar Kananan Yara | 1Health
|
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana dokar ta baci kan cutar Polio | 1Health
|
Kalubalen Da Ke Gaban Shugaba Buhari | 3Politics
|
Wasu Jihohi a Nijeriya Sun Gudanar da Zaben Tsayar da Yan Takarar Gwamna | 3Politics
|
Yan Adawa A Majalisar Dokokin Nijar Sun Kauracewa Zama | 0Africa
|
Hukumar DSS Ta Bayyana Yadda Mal Lawal Daura Ya keta Ka'idojin Gwamnati | 3Politics
|
Babbar Sallah: An Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta a Libya | 0Africa
|
Nasarawa: PDP Za Ta Garzaya Kotu Kan Zaben Gwamna | 3Politics
|
Babban Hafsan Mayakan Saman Nigeria Ya Bukaci 'Yan Bindigan Da Ke Zamfara Su Yi Saranda | 2Nigeria
|