news_title
stringlengths
18
125
label
class label
5 classes
‘Yan Bangar Siyasa Sun Kai Wa Wasu Kusoshin Jam’iyyar APC Hari a Yola
3Politics
INEC Ta Dauki Alhakin Dage Zabe, Ta Musanta Cewa An Yi Mata Shisshigi
3Politics
Sashin Majalisar Dinkin Duniya Yayi Ikirarin Cewa Kazantarciyar Iska Na Kawo Cutar Kansa
4World
Za A Kashe Naira Miliyan 4 Kan Ciwon Tarin Fuka A Jihar Kebbi
1Health
Cibiyar raya kasashe ta Amurka zata samar da sinadarin gina jiki ga kananan yara
1Health
Kasashen G7 Na Taron Koli a Faransa
4World
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo Ta Mayar Wa IPOB Martani
3Politics
An samu ci gaba a yaki da tarin fuka
1Health
Ana Ci Gaba da Zaman Dar-dar Tsakanin Amurka da Turkiya
4World
Ana fama da masifar cutar kwalara a Afrika ta Yamma
1Health
Majalisar Dinkin Duniya Tace An Sami Ci gaba A Yaki Kan Kanjamau
1Health
An Shawarci Trump a Kan Abubuwan da Zai yi a Ziyararsa a Korea ta Kudu
4World
Sudan Ta Kudu: Kiir Da Machar Sun Gana A Shirin Kafa Gwamnati
0Africa
APC: Hukumar Zaben Najeriya Ta Ki Karbar Sunayen ‘Yan Takarar Zamfara
3Politics
Najeriya : Wasu Manoman Shinkafa Sun Koka Kan Tallafin Da Gwamnati Ta Basu
2Nigeria
INEC Ta Amince A Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe
3Politics
‘Yan Daba Sun Ci Karensu Babu Babbaka a Zaben Jihar Kano
3Politics
Rufe Kan Iyakar Najeriya Da Benin Ya Shafi Harkokin Kasuwanci
0Africa
Kwamitin Sulhu Akan Rikicin Yemen Ya Fara Zama
4World
An Sami Karancin Fitowar Masu Zabe A Jihar Legas
3Politics
Sace Mutane Ya Zama Yayi
2Nigeria
Akwai Fargabar Babbar Rigima Na Tafe Saboda Sabon Matsayin Amurka Kan Birnin Kudus
4World
Jihar Osun Na Shirin Amfani Da Fasahar Zamani Wajen Dakile Rikici
2Nigeria
Rufe Iyakokin Najeriya Ya Shafi Kasuwancin 'Yan Kasar Mazauna Nijar
0Africa
Shugaba Macron Ya Rika Auna Kalamansa Kafin Ya Furta Su-Bolsonaro
4World
PDP Ta Koka Da Kama Wasu Jigajiganta a Kaduna
3Politics
Amurka Ta Sakawa Venezuela Takunkumin Karya Tattalin Arziki
4World
Jirgin Saman Ethiopia Da Yayi Hatsari Yabi Duk Ka'idojin Da Ya Kamata Ya Bi
0Africa
An Yi Garkuwa Da Attajirin Matashi a Tanzania
4World
Akalla Mutane Takwas Motar da Ta Kutsa cikin Jama'a a Birnin New York Ta Kashe
4World
BOKO HARAM: Kamaru Zata Girke Dakaru Kan Iyakar Kasar Da Najeriya
0Africa
Shugaba Buhari Ya Je Ta'aziyya Ma Iyalan Marigayi Shugaba Shagari
2Nigeria
NIJAR: 'Yan Adawa Na Zargin Jam'iya Mai Mulki Da Fara Yakin Neman Zabe
0Africa
An Sake Arangama Tsakanin Masu Zanga Zanga Da 'Yan Sanda A Hong Kong
4World
Baban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, ya kai ziyara kasashen Afrika wadanda suke fama da anobar Ebola,
1Health
Kungiyar AU Ta Dakatar Da Hulda Da Sudan
0Africa
Batun Zaman Lafiya Da Tsaron Kasa Na Sa a Gaba - Seiyefa
2Nigeria
Ana Neman Wani Gungun Birrai Ruwa a Jallo
4World
Najeriya Ta Kori Indiyawa 36
4World
An Kafa Kungiyar Hana Shan Miyagun Kwayoyi A Najeriya
2Nigeria
Mutanen Sudan Sun Kara Kaimi Wurin Matsawa Sojojin Kasar Lamba
0Africa
Ma'aikatan Gwamnatin Jihar Neja Sun Ki Komawa Bakin Aiki
2Nigeria
Hana Shiga Da Abinci Da Magunguna Kisan Kiyashi Ne - Guaido
4World
Yan Sandan Kasar Myanmar Sun Raunata 'Yan Rohinja Mutum 4
4World
Kungiyar Kwadago Ta Najeriya Ta Yi Tir Da Hallaka ‘Yan Najeriya A Afurka Ta Kudu
0Africa
Wani Malamin Firamare Ya Yiwa Dalibarsa Ciki
2Nigeria
Hukumomin Najeriya da Nijer na Kara Azamar Hana Ebola Shiga Kasashen
1Health
Dalilin Kaddamar Da Doka Kan Yin Wa'azi a Kaduna - Shagali
2Nigeria
Sultan Sa’ad Abubakar Na Uku Ya Kafa Kwamitin Yaki Da Polio
0Africa
Matsalar Satar Jama'a a Wasu Sassan Arewacin Najeriya Na Kara Ta'azzara
2Nigeria
Me Ake Ciki Game Da Cutar Zika Yanzu A Duniya?
1Health
Trump Na Shirin Ganawa Da Jami'an Gwamnatinsa Kan Guguwar Irma
4World
Babu Kasar Duniya Da Aka Ci Amanarta Kamar Najeriya-Muhammadu Buhari
2Nigeria
Firayin Minista May Na Kokarin Shawo Kan 'Yan Majalissar Ta Akan Fita Daga EU
4World
Yan Sa Kai Sun Dakile Harin Boko Haram A Madagali A Adamawa
2Nigeria
An Roki Al'ummar Kano Da Su Rungumi Yaki Da Polio
1Health
Mun Amince Da Hukuncin Kotun Koli – Inji Gwamnatin Abdul’aziz Yari
3Politics
Wata ba-Yazidiya Da Wani Baki Sun Ci Lambar Yabo ta Nobel
4World
Masanan Kimiyya Sun Baiyyana Maganin Kanjamau Mai Inganci
1Health
Wasu 'Yan Jam'iyyar APC A Adamawa Da Taraba Suna Matsa Lamba Abi Tsarin Kato Bayan Kato.
3Politics
Zan Ta Da Batun Rikicin Gabashin Ukraine Idan Na Hadu da Zelenskiy - Putin
4World
Muzaharar Mabiya Darikar Shi'a Albarkacin Ranar Ashura a Nijar
0Africa
Dukkan Yaran Dake Jihar Edo Zasu Yi Rigakafin Cutar Polio Nan Da Karshen Shekarar Nan
1Health
Kungiyar Kwadago Na Shirin Tafiya Yajin Aiki Kan Albashi a Najeriya
2Nigeria
Janhuriyar Nijar: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Yankin Tilaberi
0Africa
Yan Majalisa Sun Kara Biliyan N23.7 A Kasafin Kudi Don Aljihunsu
3Politics
Jerin Sunayen Sabbin Ministoci A Najeriya Da Shugaba Buhari Ya Zaba
3Politics
An Yi Barazanar Fallasa Barayin Biro a Sudan Ta Kudu
0Africa
Taron Zaman Lafiya Tsakanin Falastinawa Da Isra'ilawa
4World
Fiye Da Mutane Miliyan 7 Ke Shan Maganin Cutar HIV A Africa
1Health
Zanga-Zanga Na Ci Gaba Da Karuwa a Hong Kong
4World
Ma'aikatan Kamfanin Sadarwa Na Orange Nijar Sun Shiga Yajin Aiki
0Africa
Har Yanzu Kananan Yara Da Dama Suna Mutuwa A Najeriya
1Health
Jihar Abiya Ita Ce Takwas a Cikin Jihohin Masu Yawan Kanjamau a Nigeriya
1Health
An Kama Wani Dan Najeriya Da Makamai A Jamhuriyar Nijar
0Africa
Kim: Muna Tauna Tsakuwa Ne Don Shaidawa Aya Karfin Mu
4World
Jamus Zata Hada Hannu Da Najeriya A Fannin Kiwon Lafiya
1Health
JUMMAI ALI: Health Magazine, Fabrairu 06, 2015
1Health
Matsalar Fara Ta Addabi Manona A Nijar
0Africa
Amurka Ta Ce Zata Ci Gaba da Kare Korea Ta Kudu Daga Barazanar Korea Ta Arewa
4World
Mamar Taraba Ta Musanta Janyewa Daga Takarar Gwamnan Taraba
3Politics
Kasar Jamus Na Taimakawa Wajen Samar Da Zaman Lafiya a Jihar Filato
4World
Nau'o'in Cutar Ebola
1Health
Shugaba Xi Jinping Ya Yi Na’am Da Kulla Yarjejeniya
4World
Sama Da Mutane Miliyan Daya Ke Ba Haya A Fili A Najeriya:UNICEF
1Health
Sashin Arewa - Maso Gabas Ke Da Kashi 65.2% Na Ciwon Inna
1Health
Ranar Bikin Matasa Ta Duniya
4World
Tankar Mai Ta Kashe Mutum 57 a Tanzania
0Africa
Dangantaka Ta Yi Tsami Tsakanin Najeriya Da Afirka Ta Kudu
0Africa
Jakadan Amurka Na Nijar Ya Shirya Liyafar Bude Baki Ma Musulmin Kasar
4World
Majalisa Ta Yi Watsi Da Irin Yarjajjeniyar Da May Ta Cimma Ta Barin EU
4World
An Tuhumi Mutumin Da Ya Kashe Musulmi 51 a New Zealand
4World
Shugaban Kasar Jamhuriyar Benin Ya Ziyarci Shugaban Nijer
0Africa
Gwamnatin Najeriya ta Bada Kyautar Maganin Cutar Kwalara ga Jihar Nasarawa
1Health
Za A Baiwa Matashiyar Nan Rahaf Mafaka A Australia
4World
Hukumar Zaben INEC Ta Ce Ta Yi Tanadi Domin Nakasassu
3Politics
Ina da ciki menene ya kamata in yi- ko kuma kada in yi- domin kula da kaina da jaririn dake ciki na? (chigabawa)
1Health
Shugabannin Amurka da Rasha zasu mara wa Majalisar Dinkin Duniya baya domin warware rikicin Syria
4World
Ana Korar Sama Da Mutane Dubu 12 Daga Inda Suke Zaune A Kenya
0Africa
Wadanne Kalubale Ke Gaban Sabon Shugaban Kungiyar ECOWAS?
0Africa