year
int64
2k
2.01k
story_id
int64
1
11
story
stringclasses
12 values
question
stringlengths
5
104
options_A
stringlengths
2
38
options_B
stringlengths
2
33
options_C
stringlengths
1
49
options_D
stringlengths
2
75
Answer
stringclasses
5 values
2,001
1
"Ina cikin sakar zuci sai Gumuzu yajuyo gare ni ya ce,"Umar, ga Abdulkarim ya roke ni arziki yana son ka. Son nan da yake maka ba wai ka zama bawansa ne ba.Yana so in ka dauka a ranka, ka ga za ka iya zama da shi ka zama ɗansa, gama ba shi da ɗa, ko ɗan dangi ma babu a gare shi. Ni na yarda ku tafi tare da shi, yanzu yardarka ce kawai muke jira! Bayan wannan, sai na ɗaga kai kawai ina duban nisan ƙasar su Adulkarim, kuma ina tunawa gyaturmata lara da rai ba ta ma san inda Allah ya shilla da ni ba. A wurin sai duniyan nan ta taru ta yimini baƙi ƙirin ban san sa'ad da hawaye ya zubo mini ba. Da ganin haka sai Abdulkarim ya tambaye ni wai ko ba ni son sa ne? Ni kuwa na amsa masa ba haka ba ne, ba ni so ne in rabu da kasarmu. In na bi shi yaushe zan dawo gida? Shi kuma ya ce mini kowace shekara in zai zo lallai zai zo da ni domin in duba mutanen ƙasarnmu. Nace, To, na yarda'. Don kada su ce na cika rashin kunya bayan kuwa da sun yabe ni. Bayan da aka gama wannan magana sarai na yarda, sai Gumuzu ya ce mini in koma gida. Da na tashi zan tafi sai Abdulkarim ya kawo kantu babba ya ba ni, game da waɗansu dabinai ƙeƙasassu waɗanda babu irinsu ga zaƙi.
Saƙar zuci na nufin:
zane-zane
zantuka
surkulle
tunan
D
2,001
1
"Ina cikin sakar zuci sai Gumuzu yajuyo gare ni ya ce,"Umar, ga Abdulkarim ya roke ni arziki yana son ka. Son nan da yake maka ba wai ka zama bawansa ne ba.Yana so in ka dauka a ranka, ka ga za ka iya zama da shi ka zama ɗansa, gama ba shi da ɗa, ko ɗan dangi ma babu a gare shi. Ni na yarda ku tafi tare da shi, yanzu yardarka ce kawai muke jira! Bayan wannan, sai na ɗaga kai kawai ina duban nisan ƙasar su Adulkarim, kuma ina tunawa gyaturmata lara da rai ba ta ma san inda Allah ya shilla da ni ba. A wurin sai duniyan nan ta taru ta yimini baƙi ƙirin ban san sa'ad da hawaye ya zubo mini ba. Da ganin haka sai Abdulkarim ya tambaye ni wai ko ba ni son sa ne? Ni kuwa na amsa masa ba haka ba ne, ba ni so ne in rabu da kasarmu. In na bi shi yaushe zan dawo gida? Shi kuma ya ce mini kowace shekara in zai zo lallai zai zo da ni domin in duba mutanen ƙasarnmu. Nace, To, na yarda'. Don kada su ce na cika rashin kunya bayan kuwa da sun yabe ni. Bayan da aka gama wannan magana sarai na yarda, sai Gumuzu ya ce mini in koma gida. Da na tashi zan tafi sai Abdulkarim ya kawo kantu babba ya ba ni, game da waɗansu dabinai ƙeƙasassu waɗanda babu irinsu ga zaƙi.
Rokon arziki a labarin na nufin
roo cikin lumana
roƙo cikin lalama
neman sadaka
neman taimako
D
2,001
1
"Ina cikin sakar zuci sai Gumuzu yajuyo gare ni ya ce,"Umar, ga Abdulkarim ya roke ni arziki yana son ka. Son nan da yake maka ba wai ka zama bawansa ne ba.Yana so in ka dauka a ranka, ka ga za ka iya zama da shi ka zama ɗansa, gama ba shi da ɗa, ko ɗan dangi ma babu a gare shi. Ni na yarda ku tafi tare da shi, yanzu yardarka ce kawai muke jira! Bayan wannan, sai na ɗaga kai kawai ina duban nisan ƙasar su Adulkarim, kuma ina tunawa gyaturmata lara da rai ba ta ma san inda Allah ya shilla da ni ba. A wurin sai duniyan nan ta taru ta yimini baƙi ƙirin ban san sa'ad da hawaye ya zubo mini ba. Da ganin haka sai Abdulkarim ya tambaye ni wai ko ba ni son sa ne? Ni kuwa na amsa masa ba haka ba ne, ba ni so ne in rabu da kasarmu. In na bi shi yaushe zan dawo gida? Shi kuma ya ce mini kowace shekara in zai zo lallai zai zo da ni domin in duba mutanen ƙasarnmu. Nace, To, na yarda'. Don kada su ce na cika rashin kunya bayan kuwa da sun yabe ni. Bayan da aka gama wannan magana sarai na yarda, sai Gumuzu ya ce mini in koma gida. Da na tashi zan tafi sai Abdulkarim ya kawo kantu babba ya ba ni, game da waɗansu dabinai ƙeƙasassu waɗanda babu irinsu ga zaƙi.
Gyatumata na nufin
kwau
mai ɗaki
uwa
gwaggo
C
2,001
1
"Ina cikin sakar zuci sai Gumuzu yajuyo gare ni ya ce,"Umar, ga Abdulkarim ya roke ni arziki yana son ka. Son nan da yake maka ba wai ka zama bawansa ne ba.Yana so in ka dauka a ranka, ka ga za ka iya zama da shi ka zama ɗansa, gama ba shi da ɗa, ko ɗan dangi ma babu a gare shi. Ni na yarda ku tafi tare da shi, yanzu yardarka ce kawai muke jira! Bayan wannan, sai na ɗaga kai kawai ina duban nisan ƙasar su Adulkarim, kuma ina tunawa gyaturmata lara da rai ba ta ma san inda Allah ya shilla da ni ba. A wurin sai duniyan nan ta taru ta yimini baƙi ƙirin ban san sa'ad da hawaye ya zubo mini ba. Da ganin haka sai Abdulkarim ya tambaye ni wai ko ba ni son sa ne? Ni kuwa na amsa masa ba haka ba ne, ba ni so ne in rabu da kasarmu. In na bi shi yaushe zan dawo gida? Shi kuma ya ce mini kowace shekara in zai zo lallai zai zo da ni domin in duba mutanen ƙasarnmu. Nace, To, na yarda'. Don kada su ce na cika rashin kunya bayan kuwa da sun yabe ni. Bayan da aka gama wannan magana sarai na yarda, sai Gumuzu ya ce mini in koma gida. Da na tashi zan tafi sai Abdulkarim ya kawo kantu babba ya ba ni, game da waɗansu dabinai ƙeƙasassu waɗanda babu irinsu ga zaƙi.
Wane ne Gumuzu a labarin?
uban Abdulkarim
uban Umar
uban gyatumarsa
wanda ya ba da Umar
D
2,001
1
"Ina cikin sakar zuci sai Gumuzu yajuyo gare ni ya ce,"Umar, ga Abdulkarim ya roke ni arziki yana son ka. Son nan da yake maka ba wai ka zama bawansa ne ba.Yana so in ka dauka a ranka, ka ga za ka iya zama da shi ka zama ɗansa, gama ba shi da ɗa, ko ɗan dangi ma babu a gare shi. Ni na yarda ku tafi tare da shi, yanzu yardarka ce kawai muke jira! Bayan wannan, sai na ɗaga kai kawai ina duban nisan ƙasar su Adulkarim, kuma ina tunawa gyaturmata lara da rai ba ta ma san inda Allah ya shilla da ni ba. A wurin sai duniyan nan ta taru ta yimini baƙi ƙirin ban san sa'ad da hawaye ya zubo mini ba. Da ganin haka sai Abdulkarim ya tambaye ni wai ko ba ni son sa ne? Ni kuwa na amsa masa ba haka ba ne, ba ni so ne in rabu da kasarmu. In na bi shi yaushe zan dawo gida? Shi kuma ya ce mini kowace shekara in zai zo lallai zai zo da ni domin in duba mutanen ƙasarnmu. Nace, To, na yarda'. Don kada su ce na cika rashin kunya bayan kuwa da sun yabe ni. Bayan da aka gama wannan magana sarai na yarda, sai Gumuzu ya ce mini in koma gida. Da na tashi zan tafi sai Abdulkarim ya kawo kantu babba ya ba ni, game da waɗansu dabinai ƙeƙasassu waɗanda babu irinsu ga zaƙi.
Abdulkarim ... ne
masoyin Umar
uban Gumuzu
uban Gyatumar Umar
Wan Gumuzu
A
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Yaushe aka sami isa Muri?
Kafin zuwan Turawa
Kafin kafa kamfani
Bayan amsar mulki daga[Maryam Sa2] hannun kantan
Bayan buɗe kanti
C
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Za a iya bayyana Tbi da cewa . ce
ma'aikata
matattara
mararraba
makaranta
B
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Me yaƙe-yaƙen arnan ya haifar?
Cin mutane
Shirya kome bisa lalama
Naɗa Razdan na Binuwai
Kashe hanyar ciniki.
B
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Me ya fi dacewa da bayyana Wase?
Karkara
Kauye
Mahaɗa[Maryam Sa3]
Maraba
C
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Wase ba ta jin taɗin mutanen Yalwa domin…
sun yi nisa da juna
ba sa ga-maciji
raba su da aka yi
fashi da ake yawan yi
B
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Wane mataki aka ɗauka a kan arnan nan?
Rarrashin su
Tura masu soja
Zarzagin su
Janye masu soja
B
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Kudi da aka arnbata[Maryam Sa4] kudi ne na …
tara
kame
ramuwa
ƙara
A
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Cire Von dup daga sarauta ya biyo baya
bukatar mutanensa game da haka
tarzomar mutanensa game da haka
baƙin jininsa
yawan haƙurinsa
A
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
Ci tura na nufin...
gudana
faskara
juya
yiwu
B
2,002
2
“Tun lokacin da ƙasar nan hannun Turawan kamfani, suna da wani kantinsu da kome nasu a Ibi[Maryam Sa1] . Daga nan ne bayan gwamnati ta amshi mulki daga hannun kamfanin aka sami damar isa ƙasar Muri. Razdan na Binuwai Mista Hewby ya yi iyakacin ƙoƙarinsa da ya ƙaru da labarun da ƙasar take ciki. Aman da ke sashen Arewa na ƙasar an ce Suna cin mutane, kuma ba su san kome ba na game da sha'anin a shirya kome bisa lalama. Su ne ma saboda yaƙe- yaƙensu suka kashe hanyar ciniki mai zuwa Bauci. Manyan hanyoyin ciniki uku, ɗaya daga inda ake kawo gishiri, wato Awe, ɗaya kuma daga wajen Kamaru, ɗaya kuma daga Gashaka, dukansu sun haɗu a Wase ne. Ba dai irin ƙoƙarin da Fulani ma ba su yi ba don su sa hanyar nana ta zauna yadda ya kamata, amma abin ya ci tura. Hasali ma dai a cikin 1903 ƙasar Wase sai da ta kai aka raba ta da jin ko taɗ’in mutanen Yalwa. Har ma aka yi wa waɗansu fatake shida fashi, aka kashe su baki ɗaya. Dalilin haka ne Gwamna Lugga a cikin 1904 ya tura soja suka tasar wa Bauci don a buɗe hanya, kowa ya saki jikinsa. Aka dai ciwo kanarnan nan da suka addabi mutane. Har ma cikin lokaci ƙanƙane suka biya tarar da aka yi masu, suka fanshi kansu da jaka huɗu da rabi. Irin dogon bayanin da aka yi wa arnan nan, shi ya sa ba su sake ta da fitina ba. Aka nuna masu zamani ya juya, ba kamar irin cin da Fulani suka yi wa mutane su Turawa ke yi ba. Kuma fitar da wadansu shugabanninsu, da horon masu tsananin laiti, duk yana cikin abubuwan da suka sa suka yi taushi. Aka tuɓe Sarkin Borot da na Lantang- Jama'ar da ake kira Gazum da Gyun kuma shuka ce suna so a fitar da sarkinsu, domin shi ne ya jawo masu wannan masila. Aka litar da Vondup sarkin nasu."
‘Gaba da gabanta in ji Hausawa. Da su wa ko da me za ka danganta wannan?
Ibi da Muri
Ama da Turawa
Sarkin Borot da na Lantang
Jama'ar Gazum da Gyun
C
2,003
3
Karanta wannan labari a natse, sannan ka amsa tambayoyin da ke biye da shi. Mutanen Fonisiya, ƙasar nan ta bakin teku kusa da Siiya su ne suka fara ƙago rubutun abacada kimanin shekaru 3,400 da suka wuce. Wato su suna amfani da baƙaƙe da wasula 22 ne wajen rubutunsu. Sai Romawa suka ɗauki samfurin rubutun Fonisiyawa bayan kimanin shekaru 1,000, suka tsara rubuta harshensu na Latin ta yin amfani da bakaken abacada 23. Turawa kuma su suka koyi salon yin amfani da abacada irin na Latin. Irin wannan rubutu na Latin wanda ake yin amfani da shi wajen rubuta harshen Turanci shi ne a Hausa alke kira rubutun boko. A fasalin rubutu mai amfani da baƙaƙe da wasula kuma, sai rubutun Larabci wanda shi ma yake amfani da wadansu alamnomi masu wakiltar muryoyi ko saututtuka irin na abacada, amma waɗanda suke da fasali daban da irin na rubutun Latin (wato boko), domin shi rubutun Larabci ana fara yin sa ne daga dama ana tafiya hagu, kuna ana kyasta wasulla a kan baƙaƙen ne, maimakon jeranta baƙi da wasali da ake yi a rubun boko. Shi dai rubutun Larabci ana jin an fara amfani da shi ne kimanin shekaru 2000 da suka wuce.
Fonisiya kasa ce da taƙe…..
kusa da Romawa
nesa da teku
kusa da teku
cikin ƙasar Latin
C
2,003
3
Karanta wannan labari a natse, sannan ka amsa tambayoyin da ke biye da shi. Mutanen Fonisiya, ƙasar nan ta bakin teku kusa da Siiya su ne suka fara ƙago rubutun abacada kimanin shekaru 3,400 da suka wuce. Wato su suna amfani da baƙaƙe da wasula 22 ne wajen rubutunsu. Sai Romawa suka ɗauki samfurin rubutun Fonisiyawa bayan kimanin shekaru 1,000, suka tsara rubuta harshensu na Latin ta yin amfani da bakaken abacada 23. Turawa kuma su suka koyi salon yin amfani da abacada irin na Latin. Irin wannan rubutu na Latin wanda ake yin amfani da shi wajen rubuta harshen Turanci shi ne a Hausa alke kira rubutun boko. A fasalin rubutu mai amfani da baƙaƙe da wasula kuma, sai rubutun Larabci wanda shi ma yake amfani da wadansu alamnomi masu wakiltar muryoyi ko saututtuka irin na abacada, amma waɗanda suke da fasali daban da irin na rubutun Latin (wato boko), domin shi rubutun Larabci ana fara yin sa ne daga dama ana tafiya hagu, kuna ana kyasta wasulla a kan baƙaƙen ne, maimakon jeranta baƙi da wasali da ake yi a rubun boko. Shi dai rubutun Larabci ana jin an fara amfani da shi ne kimanin shekaru 2000 da suka wuce.
Su wane ne suka ƙago rubutun abacada?
Romawa
Larabawa
Fonisiyawa
Turawa
C
2,003
3
Karanta wannan labari a natse, sannan ka amsa tambayoyin da ke biye da shi. Mutanen Fonisiya, ƙasar nan ta bakin teku kusa da Siiya su ne suka fara ƙago rubutun abacada kimanin shekaru 3,400 da suka wuce. Wato su suna amfani da baƙaƙe da wasula 22 ne wajen rubutunsu. Sai Romawa suka ɗauki samfurin rubutun Fonisiyawa bayan kimanin shekaru 1,000, suka tsara rubuta harshensu na Latin ta yin amfani da bakaken abacada 23. Turawa kuma su suka koyi salon yin amfani da abacada irin na Latin. Irin wannan rubutu na Latin wanda ake yin amfani da shi wajen rubuta harshen Turanci shi ne a Hausa alke kira rubutun boko. A fasalin rubutu mai amfani da baƙaƙe da wasula kuma, sai rubutun Larabci wanda shi ma yake amfani da wadansu alamnomi masu wakiltar muryoyi ko saututtuka irin na abacada, amma waɗanda suke da fasali daban da irin na rubutun Latin (wato boko), domin shi rubutun Larabci ana fara yin sa ne daga dama ana tafiya hagu, kuna ana kyasta wasulla a kan baƙaƙen ne, maimakon jeranta baƙi da wasali da ake yi a rubun boko. Shi dai rubutun Larabci ana jin an fara amfani da shi ne kimanin shekaru 2000 da suka wuce.
... su suka ɗauki samfurin rubutun Fonisiyawa
Romawa
Turawa
Fonisiy awa
Larabawa.
A
2,003
3
Karanta wannan labari a natse, sannan ka amsa tambayoyin da ke biye da shi. Mutanen Fonisiya, ƙasar nan ta bakin teku kusa da Siiya su ne suka fara ƙago rubutun abacada kimanin shekaru 3,400 da suka wuce. Wato su suna amfani da baƙaƙe da wasula 22 ne wajen rubutunsu. Sai Romawa suka ɗauki samfurin rubutun Fonisiyawa bayan kimanin shekaru 1,000, suka tsara rubuta harshensu na Latin ta yin amfani da bakaken abacada 23. Turawa kuma su suka koyi salon yin amfani da abacada irin na Latin. Irin wannan rubutu na Latin wanda ake yin amfani da shi wajen rubuta harshen Turanci shi ne a Hausa alke kira rubutun boko. A fasalin rubutu mai amfani da baƙaƙe da wasula kuma, sai rubutun Larabci wanda shi ma yake amfani da wadansu alamnomi masu wakiltar muryoyi ko saututtuka irin na abacada, amma waɗanda suke da fasali daban da irin na rubutun Latin (wato boko), domin shi rubutun Larabci ana fara yin sa ne daga dama ana tafiya hagu, kuna ana kyasta wasulla a kan baƙaƙen ne, maimakon jeranta baƙi da wasali da ake yi a rubun boko. Shi dai rubutun Larabci ana jin an fara amfani da shi ne kimanin shekaru 2000 da suka wuce.
Rubutun boko shi ne irin rubutun -
hagu
dama
tsakiya
baya
A
2,004
4
Shigowar Musulunci Kasar Hausa Masu ilmin tarihi sun nuna cewa kafin Musulunci ya iso ƙasar Hausa sai da ya fara biyowa ta wasu sassa na ƙasashen Afirka ta Yamma tukuna. kamar Senegal da Mali, a wajen ƙarni na goma sha ɗaya. Amma kuma malaman addini kamar limamin Bauchi Alhaji Ahmadu Muhammad da Alhaji Nasiru Kabara na Kano sun nuna cewa Musulunci ya iso Afirka ta Yammna,musammart Agadas da Barno, sannan ya ƙaraso ƙasar Hausa tun a zamanin Sayyadina Mu'awiyya dan Safiyanu, wanda ya turo Uƙuba Ibn Nafi ya zo ya kawo Musulunci da litattafan addini Afrika ta Yamma. Shi dai Sayyadina Mu'awiyya ya yi zamani ne a ƙami Ina 7. Waɗansu malaman kuma sun nuna cewa Musulunci ya shigo Barno a zamanin sarautar Mai Dunama (1098-1150) wanda ya aiki wakilinsa Gujalo zuwa Makka wajen Halifa Abubakar Sadik (632-634) don ya karɓo saɗon Musulunci. Amma Gujalo ya tarar Halifa Abubakar ba shi da lafiya, har ma ya yi wafati, Gujalo bai sami saduwa da shi ba. Sai Sayyadina Umar ya hau Halifa (634-644), ya sadu da Gujalo, ya haɗa shí da manzonsa Amr bn Asi, ya ba shi Kur'ani mai girma da rawunna, da takobi, da garkuwoyi, da masu, da alkyabba iri-iri, da 'yan rakiya Larabawa ɗaruruwa don a kai wa Sarkin Barno. Da suka isa Barno sai suka shiga yaɗa addinin Musulunci da koyar da ilmi. Daga cikin Larabawan da suka biyo Gujalo, kimanin 300 suka bazu cikin kasar Hausa suka yaɗa Musulunci da koyar da ilmi.
Masu ilmin tarihi sun nuna cewa Musulunci ya zo kasar Hausa wajen karni na ...
sha tara
sha biyar
sha ɗaya[Maryam Sa5]
sha biyu
C
2,004
4
Shigowar Musulunci Kasar Hausa Masu ilmin tarihi sun nuna cewa kafin Musulunci ya iso ƙasar Hausa sai da ya fara biyowa ta wasu sassa na ƙasashen Afirka ta Yamma tukuna. kamar Senegal da Mali, a wajen ƙarni na goma sha ɗaya. Amma kuma malaman addini kamar limamin Bauchi Alhaji Ahmadu Muhammad da Alhaji Nasiru Kabara na Kano sun nuna cewa Musulunci ya iso Afirka ta Yammna,musammart Agadas da Barno, sannan ya ƙaraso ƙasar Hausa tun a zamanin Sayyadina Mu'awiyya dan Safiyanu, wanda ya turo Uƙuba Ibn Nafi ya zo ya kawo Musulunci da litattafan addini Afrika ta Yamma. Shi dai Sayyadina Mu'awiyya ya yi zamani ne a ƙami Ina 7. Waɗansu malaman kuma sun nuna cewa Musulunci ya shigo Barno a zamanin sarautar Mai Dunama (1098-1150) wanda ya aiki wakilinsa Gujalo zuwa Makka wajen Halifa Abubakar Sadik (632-634) don ya karɓo saɗon Musulunci. Amma Gujalo ya tarar Halifa Abubakar ba shi da lafiya, har ma ya yi wafati, Gujalo bai sami saduwa da shi ba. Sai Sayyadina Umar ya hau Halifa (634-644), ya sadu da Gujalo, ya haɗa shí da manzonsa Amr bn Asi, ya ba shi Kur'ani mai girma da rawunna, da takobi, da garkuwoyi, da masu, da alkyabba iri-iri, da 'yan rakiya Larabawa ɗaruruwa don a kai wa Sarkin Barno. Da suka isa Barno sai suka shiga yaɗa addinin Musulunci da koyar da ilmi. Daga cikin Larabawan da suka biyo Gujalo, kimanin 300 suka bazu cikin kasar Hausa suka yaɗa Musulunci da koyar da ilmi.
Wasu na ganin Musulunci ya iso Afrika Yamma, musamman Agadas da Barno, sannan ya iso ƙasar.
Senegal
Mali
Hausa
Larabawa.
A
2,004
4
Shigowar Musulunci Kasar Hausa Masu ilmin tarihi sun nuna cewa kafin Musulunci ya iso ƙasar Hausa sai da ya fara biyowa ta wasu sassa na ƙasashen Afirka ta Yamma tukuna. kamar Senegal da Mali, a wajen ƙarni na goma sha ɗaya. Amma kuma malaman addini kamar limamin Bauchi Alhaji Ahmadu Muhammad da Alhaji Nasiru Kabara na Kano sun nuna cewa Musulunci ya iso Afirka ta Yammna,musammart Agadas da Barno, sannan ya ƙaraso ƙasar Hausa tun a zamanin Sayyadina Mu'awiyya dan Safiyanu, wanda ya turo Uƙuba Ibn Nafi ya zo ya kawo Musulunci da litattafan addini Afrika ta Yamma. Shi dai Sayyadina Mu'awiyya ya yi zamani ne a ƙami Ina 7. Waɗansu malaman kuma sun nuna cewa Musulunci ya shigo Barno a zamanin sarautar Mai Dunama (1098-1150) wanda ya aiki wakilinsa Gujalo zuwa Makka wajen Halifa Abubakar Sadik (632-634) don ya karɓo saɗon Musulunci. Amma Gujalo ya tarar Halifa Abubakar ba shi da lafiya, har ma ya yi wafati, Gujalo bai sami saduwa da shi ba. Sai Sayyadina Umar ya hau Halifa (634-644), ya sadu da Gujalo, ya haɗa shí da manzonsa Amr bn Asi, ya ba shi Kur'ani mai girma da rawunna, da takobi, da garkuwoyi, da masu, da alkyabba iri-iri, da 'yan rakiya Larabawa ɗaruruwa don a kai wa Sarkin Barno. Da suka isa Barno sai suka shiga yaɗa addinin Musulunci da koyar da ilmi. Daga cikin Larabawan da suka biyo Gujalo, kimanin 300 suka bazu cikin kasar Hausa suka yaɗa Musulunci da koyar da ilmi.
Sayyadina Mu'awiyya ya yi zamani a ƙami na ...
17
18
7
27
C
2,004
4
Shigowar Musulunci Kasar Hausa Masu ilmin tarihi sun nuna cewa kafin Musulunci ya iso ƙasar Hausa sai da ya fara biyowa ta wasu sassa na ƙasashen Afirka ta Yamma tukuna. kamar Senegal da Mali, a wajen ƙarni na goma sha ɗaya. Amma kuma malaman addini kamar limamin Bauchi Alhaji Ahmadu Muhammad da Alhaji Nasiru Kabara na Kano sun nuna cewa Musulunci ya iso Afirka ta Yammna,musammart Agadas da Barno, sannan ya ƙaraso ƙasar Hausa tun a zamanin Sayyadina Mu'awiyya dan Safiyanu, wanda ya turo Uƙuba Ibn Nafi ya zo ya kawo Musulunci da litattafan addini Afrika ta Yamma. Shi dai Sayyadina Mu'awiyya ya yi zamani ne a ƙami Ina 7. Waɗansu malaman kuma sun nuna cewa Musulunci ya shigo Barno a zamanin sarautar Mai Dunama (1098-1150) wanda ya aiki wakilinsa Gujalo zuwa Makka wajen Halifa Abubakar Sadik (632-634) don ya karɓo saɗon Musulunci. Amma Gujalo ya tarar Halifa Abubakar ba shi da lafiya, har ma ya yi wafati, Gujalo bai sami saduwa da shi ba. Sai Sayyadina Umar ya hau Halifa (634-644), ya sadu da Gujalo, ya haɗa shí da manzonsa Amr bn Asi, ya ba shi Kur'ani mai girma da rawunna, da takobi, da garkuwoyi, da masu, da alkyabba iri-iri, da 'yan rakiya Larabawa ɗaruruwa don a kai wa Sarkin Barno. Da suka isa Barno sai suka shiga yaɗa addinin Musulunci da koyar da ilmi. Daga cikin Larabawan da suka biyo Gujalo, kimanin 300 suka bazu cikin kasar Hausa suka yaɗa Musulunci da koyar da ilmi.
Wane ne ya aiki Gujalo zuwa Makka?
Mu'awiyya
Ukba ibn Nafi
Mai Dunama
Halifa Abubakar
C
2,004
4
Shigowar Musulunci Kasar Hausa Masu ilmin tarihi sun nuna cewa kafin Musulunci ya iso ƙasar Hausa sai da ya fara biyowa ta wasu sassa na ƙasashen Afirka ta Yamma tukuna. kamar Senegal da Mali, a wajen ƙarni na goma sha ɗaya. Amma kuma malaman addini kamar limamin Bauchi Alhaji Ahmadu Muhammad da Alhaji Nasiru Kabara na Kano sun nuna cewa Musulunci ya iso Afirka ta Yammna,musammart Agadas da Barno, sannan ya ƙaraso ƙasar Hausa tun a zamanin Sayyadina Mu'awiyya dan Safiyanu, wanda ya turo Uƙuba Ibn Nafi ya zo ya kawo Musulunci da litattafan addini Afrika ta Yamma. Shi dai Sayyadina Mu'awiyya ya yi zamani ne a ƙami Ina 7. Waɗansu malaman kuma sun nuna cewa Musulunci ya shigo Barno a zamanin sarautar Mai Dunama (1098-1150) wanda ya aiki wakilinsa Gujalo zuwa Makka wajen Halifa Abubakar Sadik (632-634) don ya karɓo saɗon Musulunci. Amma Gujalo ya tarar Halifa Abubakar ba shi da lafiya, har ma ya yi wafati, Gujalo bai sami saduwa da shi ba. Sai Sayyadina Umar ya hau Halifa (634-644), ya sadu da Gujalo, ya haɗa shí da manzonsa Amr bn Asi, ya ba shi Kur'ani mai girma da rawunna, da takobi, da garkuwoyi, da masu, da alkyabba iri-iri, da 'yan rakiya Larabawa ɗaruruwa don a kai wa Sarkin Barno. Da suka isa Barno sai suka shiga yaɗa addinin Musulunci da koyar da ilmi. Daga cikin Larabawan da suka biyo Gujalo, kimanin 300 suka bazu cikin kasar Hausa suka yaɗa Musulunci da koyar da ilmi.
Kimanin Larabawa nawa suka biyo Gujalo zuwa Barno?
ɗari biyar
ɗari uku
ɗari biyu da shirin
ɗari uku da hamsin.
B
2,005
5
Bayan shekara biyu da lakwame Sakkwato sai al'amarin bauta ya yi sauki. Bayi suka sami damar kai kara dakin shari'a idan suna bukatar su fanshi kansu. Kuma idan har mutum yana da bawa, bawan nan ya nuna yana so a 'yanta shi, amma ubangijinsa ya kekasa Kasa, da cewa bawan nan ya garzaya ga sarkin Musulmi, sai sarki ya ce a kyale shi ya tafi abinsa. Wato mai shi ya yi raguwar dabara ke nan, domin da ya bari sun shirya tun a gida tilas ne kuma an yarda bawan nan ya fanshi kansa. Ma' ana, ya rika yin aiki yana samun kudi yana bai wa maigidansa har ya gama fansar kansa. Abin da ya sa maganar bautar nan ta fi karfi a Sakkwato a fili yake. Da farko dai an sha fadar yadda Sauran kasashe ke kai gaisuwar bayi can. Saboda haka babu inda bauta ta yi karfi kamar a Sakkwato. Turawa ka nuna wa jama'a a fili cewa duk wanda yake son 'yanci yana iya samun sa, wanda kuma ya zauna cikin kangin bauta shi ya so. Ba a dade da samun galaba kan Sakkwato ba sai aka fara maganar yadda za a jarraba koya wa almajirai karatun Turawa a can. Amma abin bai yi nasara ba. Jama'a suna gani kamar karatun Turawa wani sabon addini ne daban. Saboda haka sai aka yi watsi da lamarin.
Me ya kawo lafawar bauta?
tawayen.
Yawan bayi.
Sakacin Sakkwato.
Cin sakkwato
D
2,005
5
Bayan shekara biyu da lakwame Sakkwato sai al'amarin bauta ya yi sauki. Bayi suka sami damar kai kara dakin shari'a idan suna bukatar su fanshi kansu. Kuma idan har mutum yana da bawa, bawan nan ya nuna yana so a 'yanta shi, amma ubangijinsa ya kekasa Kasa, da cewa bawan nan ya garzaya ga sarkin Musulmi, sai sarki ya ce a kyale shi ya tafi abinsa. Wato mai shi ya yi raguwar dabara ke nan, domin da ya bari sun shirya tun a gida tilas ne kuma an yarda bawan nan ya fanshi kansa. Ma' ana, ya rika yin aiki yana samun kudi yana bai wa maigidansa har ya gama fansar kansa. Abin da ya sa maganar bautar nan ta fi karfi a Sakkwato a fili yake. Da farko dai an sha fadar yadda Sauran kasashe ke kai gaisuwar bayi can. Saboda haka babu inda bauta ta yi karfi kamar a Sakkwato. Turawa ka nuna wa jama'a a fili cewa duk wanda yake son 'yanci yana iya samun sa, wanda kuma ya zauna cikin kangin bauta shi ya so. Ba a dade da samun galaba kan Sakkwato ba sai aka fara maganar yadda za a jarraba koya wa almajirai karatun Turawa a can. Amma abin bai yi nasara ba. Jama'a suna gani kamar karatun Turawa wani sabon addini ne daban. Saboda haka sai aka yi watsi da lamarin.
Me ke sanya bayi karar iyayen gijinsu?
Butulci.
Neman 'yanci
Neman rigima
Takala
B
2,005
5
Bayan shekara biyu da lakwame Sakkwato sai al'amarin bauta ya yi sauki. Bayi suka sami damar kai kara dakin shari'a idan suna bukatar su fanshi kansu. Kuma idan har mutum yana da bawa, bawan nan ya nuna yana so a 'yanta shi, amma ubangijinsa ya kekasa Kasa, da cewa bawan nan ya garzaya ga sarkin Musulmi, sai sarki ya ce a kyale shi ya tafi abinsa. Wato mai shi ya yi raguwar dabara ke nan, domin da ya bari sun shirya tun a gida tilas ne kuma an yarda bawan nan ya fanshi kansa. Ma' ana, ya rika yin aiki yana samun kudi yana bai wa maigidansa har ya gama fansar kansa. Abin da ya sa maganar bautar nan ta fi karfi a Sakkwato a fili yake. Da farko dai an sha fadar yadda Sauran kasashe ke kai gaisuwar bayi can. Saboda haka babu inda bauta ta yi karfi kamar a Sakkwato. Turawa ka nuna wa jama'a a fili cewa duk wanda yake son 'yanci yana iya samun sa, wanda kuma ya zauna cikin kangin bauta shi ya so. Ba a dade da samun galaba kan Sakkwato ba sai aka fara maganar yadda za a jarraba koya wa almajirai karatun Turawa a can. Amma abin bai yi nasara ba. Jama'a suna gani kamar karatun Turawa wani sabon addini ne daban. Saboda haka sai aka yi watsi da lamarin.
Tun farko me ya habaka bauta a Sakkwato?
An fi kanen bayi a can
Wurin ya fi dacewa da bayi
Kai gaisuwar bayi can
Wurin ya fi kyawun noma
C
2,005
5
Bayan shekara biyu da lakwame Sakkwato sai al'amarin bauta ya yi sauki. Bayi suka sami damar kai kara dakin shari'a idan suna bukatar su fanshi kansu. Kuma idan har mutum yana da bawa, bawan nan ya nuna yana so a 'yanta shi, amma ubangijinsa ya kekasa Kasa, da cewa bawan nan ya garzaya ga sarkin Musulmi, sai sarki ya ce a kyale shi ya tafi abinsa. Wato mai shi ya yi raguwar dabara ke nan, domin da ya bari sun shirya tun a gida tilas ne kuma an yarda bawan nan ya fanshi kansa. Ma' ana, ya rika yin aiki yana samun kudi yana bai wa maigidansa har ya gama fansar kansa. Abin da ya sa maganar bautar nan ta fi karfi a Sakkwato a fili yake. Da farko dai an sha fadar yadda Sauran kasashe ke kai gaisuwar bayi can. Saboda haka babu inda bauta ta yi karfi kamar a Sakkwato. Turawa ka nuna wa jama'a a fili cewa duk wanda yake son 'yanci yana iya samun sa, wanda kuma ya zauna cikin kangin bauta shi ya so. Ba a dade da samun galaba kan Sakkwato ba sai aka fara maganar yadda za a jarraba koya wa almajirai karatun Turawa a can. Amma abin bai yi nasara ba. Jama'a suna gani kamar karatun Turawa wani sabon addini ne daban. Saboda haka sai aka yi watsi da lamarin.
Me bayi suka samu wajen Turawa?
Yabo
Daurin gindi
Aikin yi
matsi
B
2,005
5
Bayan shekara biyu da lakwame Sakkwato sai al'amarin bauta ya yi sauki. Bayi suka sami damar kai kara dakin shari'a idan suna bukatar su fanshi kansu. Kuma idan har mutum yana da bawa, bawan nan ya nuna yana so a 'yanta shi, amma ubangijinsa ya kekasa Kasa, da cewa bawan nan ya garzaya ga sarkin Musulmi, sai sarki ya ce a kyale shi ya tafi abinsa. Wato mai shi ya yi raguwar dabara ke nan, domin da ya bari sun shirya tun a gida tilas ne kuma an yarda bawan nan ya fanshi kansa. Ma' ana, ya rika yin aiki yana samun kudi yana bai wa maigidansa har ya gama fansar kansa. Abin da ya sa maganar bautar nan ta fi karfi a Sakkwato a fili yake. Da farko dai an sha fadar yadda Sauran kasashe ke kai gaisuwar bayi can. Saboda haka babu inda bauta ta yi karfi kamar a Sakkwato. Turawa ka nuna wa jama'a a fili cewa duk wanda yake son 'yanci yana iya samun sa, wanda kuma ya zauna cikin kangin bauta shi ya so. Ba a dade da samun galaba kan Sakkwato ba sai aka fara maganar yadda za a jarraba koya wa almajirai karatun Turawa a can. Amma abin bai yi nasara ba. Jama'a suna gani kamar karatun Turawa wani sabon addini ne daban. Saboda haka sai aka yi watsi da lamarin.
Karatun boko bai sami karbuwa ba a Sakkwato domin
a kujera ake zama a koya
karancin malamai
rashin isassun almajirai
tsananin wahalarsa
E
2,005
5
Bayan shekara biyu da lakwame Sakkwato sai al'amarin bauta ya yi sauki. Bayi suka sami damar kai kara dakin shari'a idan suna bukatar su fanshi kansu. Kuma idan har mutum yana da bawa, bawan nan ya nuna yana so a 'yanta shi, amma ubangijinsa ya kekasa Kasa, da cewa bawan nan ya garzaya ga sarkin Musulmi, sai sarki ya ce a kyale shi ya tafi abinsa. Wato mai shi ya yi raguwar dabara ke nan, domin da ya bari sun shirya tun a gida tilas ne kuma an yarda bawan nan ya fanshi kansa. Ma' ana, ya rika yin aiki yana samun kudi yana bai wa maigidansa har ya gama fansar kansa. Abin da ya sa maganar bautar nan ta fi karfi a Sakkwato a fili yake. Da farko dai an sha fadar yadda Sauran kasashe ke kai gaisuwar bayi can. Saboda haka babu inda bauta ta yi karfi kamar a Sakkwato. Turawa ka nuna wa jama'a a fili cewa duk wanda yake son 'yanci yana iya samun sa, wanda kuma ya zauna cikin kangin bauta shi ya so. Ba a dade da samun galaba kan Sakkwato ba sai aka fara maganar yadda za a jarraba koya wa almajirai karatun Turawa a can. Amma abin bai yi nasara ba. Jama'a suna gani kamar karatun Turawa wani sabon addini ne daban. Saboda haka sai aka yi watsi da lamarin.
Lakwame[Maryam Sa6] na nufin ...
farmaki
bari
gano
kama
D
2,005
5
Bayan shekara biyu da lakwame Sakkwato sai al'amarin bauta ya yi sauki. Bayi suka sami damar kai kara dakin shari'a idan suna bukatar su fanshi kansu. Kuma idan har mutum yana da bawa, bawan nan ya nuna yana so a 'yanta shi, amma ubangijinsa ya kekasa Kasa, da cewa bawan nan ya garzaya ga sarkin Musulmi, sai sarki ya ce a kyale shi ya tafi abinsa. Wato mai shi ya yi raguwar dabara ke nan, domin da ya bari sun shirya tun a gida tilas ne kuma an yarda bawan nan ya fanshi kansa. Ma' ana, ya rika yin aiki yana samun kudi yana bai wa maigidansa har ya gama fansar kansa. Abin da ya sa maganar bautar nan ta fi karfi a Sakkwato a fili yake. Da farko dai an sha fadar yadda Sauran kasashe ke kai gaisuwar bayi can. Saboda haka babu inda bauta ta yi karfi kamar a Sakkwato. Turawa ka nuna wa jama'a a fili cewa duk wanda yake son 'yanci yana iya samun sa, wanda kuma ya zauna cikin kangin bauta shi ya so. Ba a dade da samun galaba kan Sakkwato ba sai aka fara maganar yadda za a jarraba koya wa almajirai karatun Turawa a can. Amma abin bai yi nasara ba. Jama'a suna gani kamar karatun Turawa wani sabon addini ne daban. Saboda haka sai aka yi watsi da lamarin.
Kekasa kasa[Maryam Sa7] na nufin ...
kyankyasa kasa
ji
ki
tattaka kasa
C
2,006
6
A shekara ta 1897 zamanin Sarkin Bida Abubakar, Turawa suka yi karon batta da Nufawa. Kafin nan, Turawa sun shekara uku cur suna godo da sarki su hadu da shi cikin aminci a wani wuri da ake kira Egbaji, yana kin zuwa. Har ma a wani lokaci sai da Turawan suka nada wani Muhammadu Makun a madadinsa. Duk da haka a cikin 1900 kusan a ce sarki biyu ke akwai a Bida, tsohon sarki da wanda Turawa suka nada. Ana cikin haka, ran nan dai sai Gwamna Lugga ya aika wa Sarkin Bida da takarda, ya ce masa ya dai yi kokari ya zo ya sadu da shi a fadar Kogin Kaduna, kuma kada ya ii tsoron kome. Gwamna ya kara da cewa ba abin da za a yi masa, zai zo lafiya ya koma lafiya. A wannan karon ma sai Sarkin Bida ya ki zuwa. Makun ne da 'yan rakiyarsa suka amsa kira, suka je wurin Gwamna Lugga. Saboda haka Turawa suka dauri aniyar zuwa Bida. Suka shaida wa jama'a muddin dai ba an taba su ba, babu fada. Kuma duk mutumin da suka ga don ganin su ya yi haramar gudu, za su dauke shi a mazaunin makiyinsu. Har ma Gwamna Lugga ya aika wa Sarki Abubakar da cewa kodayake dai Makun ne suka dauka kamar sarki, duk da haka idan shi Abubakar ya yarda suka sadu ko a Bida ne, ba zai wulakanta shi ba. Zai sa shi cikin jin dadi har abada. Amma duk a banza. Maimnakon ya tauso sai ya gudu ya tasar wa Lafai. Amma fa fitar kutsu ya yi, domin daga shi sai fadawa kamar shida ya bar Bida Aka yi irin abin nan wuji-wuji-ina-gabas, aka i xashe[Maryam Sa8] manyan sarakunansa, aka yi wa wadansu iaur[Maryam Sa9] , aka kama na kamawa. Wadanda aka kama bayan sun wartsake sarai aka sake su.
Meya sa Turawa suke neman Sarki ya sadu da su?
Don su kara masa girma.
Don su yi aminci.
Don su rage masa girma.
Don ya ba su wajen noma.
B
2,006
6
A shekara ta 1897 zamanin Sarkin Bida Abubakar, Turawa suka yi karon batta da Nufawa. Kafin nan, Turawa sun shekara uku cur suna godo da sarki su hadu da shi cikin aminci a wani wuri da ake kira Egbaji, yana kin zuwa. Har ma a wani lokaci sai da Turawan suka nada wani Muhammadu Makun a madadinsa. Duk da haka a cikin 1900 kusan a ce sarki biyu ke akwai a Bida, tsohon sarki da wanda Turawa suka nada. Ana cikin haka, ran nan dai sai Gwamna Lugga ya aika wa Sarkin Bida da takarda, ya ce masa ya dai yi kokari ya zo ya sadu da shi a fadar Kogin Kaduna, kuma kada ya ii tsoron kome. Gwamna ya kara da cewa ba abin da za a yi masa, zai zo lafiya ya koma lafiya. A wannan karon ma sai Sarkin Bida ya ki zuwa. Makun ne da 'yan rakiyarsa suka amsa kira, suka je wurin Gwamna Lugga. Saboda haka Turawa suka dauri aniyar zuwa Bida. Suka shaida wa jama'a muddin dai ba an taba su ba, babu fada. Kuma duk mutumin da suka ga don ganin su ya yi haramar gudu, za su dauke shi a mazaunin makiyinsu. Har ma Gwamna Lugga ya aika wa Sarki Abubakar da cewa kodayake dai Makun ne suka dauka kamar sarki, duk da haka idan shi Abubakar ya yarda suka sadu ko a Bida ne, ba zai wulakanta shi ba. Zai sa shi cikin jin dadi har abada. Amma duk a banza. Maimnakon ya tauso sai ya gudu ya tasar wa Lafai. Amma fa fitar kutsu ya yi, domin daga shi sai fadawa kamar shida ya bar Bida Aka yi irin abin nan wuji-wuji-ina-gabas, aka i xashe[Maryam Sa8] manyan sarakunansa, aka yi wa wadansu iaur[Maryam Sa9] , aka kama na kamawa. Wadanda aka kama bayan sun wartsake sarai aka sake su.
Wane mataki Turawa suka dauka bayan bijirewar Sarki?
Rarrashin sa.
Gargadin sa.
Tsare shi.
Nada wani[Maryam Sa10] daban.
D
2,006
6
A shekara ta 1897 zamanin Sarkin Bida Abubakar, Turawa suka yi karon batta da Nufawa. Kafin nan, Turawa sun shekara uku cur suna godo da sarki su hadu da shi cikin aminci a wani wuri da ake kira Egbaji, yana kin zuwa. Har ma a wani lokaci sai da Turawan suka nada wani Muhammadu Makun a madadinsa. Duk da haka a cikin 1900 kusan a ce sarki biyu ke akwai a Bida, tsohon sarki da wanda Turawa suka nada. Ana cikin haka, ran nan dai sai Gwamna Lugga ya aika wa Sarkin Bida da takarda, ya ce masa ya dai yi kokari ya zo ya sadu da shi a fadar Kogin Kaduna, kuma kada ya ii tsoron kome. Gwamna ya kara da cewa ba abin da za a yi masa, zai zo lafiya ya koma lafiya. A wannan karon ma sai Sarkin Bida ya ki zuwa. Makun ne da 'yan rakiyarsa suka amsa kira, suka je wurin Gwamna Lugga. Saboda haka Turawa suka dauri aniyar zuwa Bida. Suka shaida wa jama'a muddin dai ba an taba su ba, babu fada. Kuma duk mutumin da suka ga don ganin su ya yi haramar gudu, za su dauke shi a mazaunin makiyinsu. Har ma Gwamna Lugga ya aika wa Sarki Abubakar da cewa kodayake dai Makun ne suka dauka kamar sarki, duk da haka idan shi Abubakar ya yarda suka sadu ko a Bida ne, ba zai wulakanta shi ba. Zai sa shi cikin jin dadi har abada. Amma duk a banza. Maimnakon ya tauso sai ya gudu ya tasar wa Lafai. Amma fa fitar kutsu ya yi, domin daga shi sai fadawa kamar shida ya bar Bida Aka yi irin abin nan wuji-wuji-ina-gabas, aka i xashe[Maryam Sa8] manyan sarakunansa, aka yi wa wadansu iaur[Maryam Sa9] , aka kama na kamawa. Wadanda aka kama bayan sun wartsake sarai aka sake su.
Yaya za ka bayyana halin Sarki a nan?
Hazaka.
Karanta.
Tausayi.
Raki.
E
2,006
6
A shekara ta 1897 zamanin Sarkin Bida Abubakar, Turawa suka yi karon batta da Nufawa. Kafin nan, Turawa sun shekara uku cur suna godo da sarki su hadu da shi cikin aminci a wani wuri da ake kira Egbaji, yana kin zuwa. Har ma a wani lokaci sai da Turawan suka nada wani Muhammadu Makun a madadinsa. Duk da haka a cikin 1900 kusan a ce sarki biyu ke akwai a Bida, tsohon sarki da wanda Turawa suka nada. Ana cikin haka, ran nan dai sai Gwamna Lugga ya aika wa Sarkin Bida da takarda, ya ce masa ya dai yi kokari ya zo ya sadu da shi a fadar Kogin Kaduna, kuma kada ya ii tsoron kome. Gwamna ya kara da cewa ba abin da za a yi masa, zai zo lafiya ya koma lafiya. A wannan karon ma sai Sarkin Bida ya ki zuwa. Makun ne da 'yan rakiyarsa suka amsa kira, suka je wurin Gwamna Lugga. Saboda haka Turawa suka dauri aniyar zuwa Bida. Suka shaida wa jama'a muddin dai ba an taba su ba, babu fada. Kuma duk mutumin da suka ga don ganin su ya yi haramar gudu, za su dauke shi a mazaunin makiyinsu. Har ma Gwamna Lugga ya aika wa Sarki Abubakar da cewa kodayake dai Makun ne suka dauka kamar sarki, duk da haka idan shi Abubakar ya yarda suka sadu ko a Bida ne, ba zai wulakanta shi ba. Zai sa shi cikin jin dadi har abada. Amma duk a banza. Maimnakon ya tauso sai ya gudu ya tasar wa Lafai. Amma fa fitar kutsu ya yi, domin daga shi sai fadawa kamar shida ya bar Bida Aka yi irin abin nan wuji-wuji-ina-gabas, aka i xashe[Maryam Sa8] manyan sarakunansa, aka yi wa wadansu iaur[Maryam Sa9] , aka kama na kamawa. Wadanda aka kama bayan sun wartsake sarai aka sake su.
Yaya Turawa za su dauki wanda ya gan su ya so gudu?
Mai zumudi.
Matsoraci.
Makiyi
Maras Ladabi.
C
2,006
6
A shekara ta 1897 zamanin Sarkin Bida Abubakar, Turawa suka yi karon batta da Nufawa. Kafin nan, Turawa sun shekara uku cur suna godo da sarki su hadu da shi cikin aminci a wani wuri da ake kira Egbaji, yana kin zuwa. Har ma a wani lokaci sai da Turawan suka nada wani Muhammadu Makun a madadinsa. Duk da haka a cikin 1900 kusan a ce sarki biyu ke akwai a Bida, tsohon sarki da wanda Turawa suka nada. Ana cikin haka, ran nan dai sai Gwamna Lugga ya aika wa Sarkin Bida da takarda, ya ce masa ya dai yi kokari ya zo ya sadu da shi a fadar Kogin Kaduna, kuma kada ya ii tsoron kome. Gwamna ya kara da cewa ba abin da za a yi masa, zai zo lafiya ya koma lafiya. A wannan karon ma sai Sarkin Bida ya ki zuwa. Makun ne da 'yan rakiyarsa suka amsa kira, suka je wurin Gwamna Lugga. Saboda haka Turawa suka dauri aniyar zuwa Bida. Suka shaida wa jama'a muddin dai ba an taba su ba, babu fada. Kuma duk mutumin da suka ga don ganin su ya yi haramar gudu, za su dauke shi a mazaunin makiyinsu. Har ma Gwamna Lugga ya aika wa Sarki Abubakar da cewa kodayake dai Makun ne suka dauka kamar sarki, duk da haka idan shi Abubakar ya yarda suka sadu ko a Bida ne, ba zai wulakanta shi ba. Zai sa shi cikin jin dadi har abada. Amma duk a banza. Maimnakon ya tauso sai ya gudu ya tasar wa Lafai. Amma fa fitar kutsu ya yi, domin daga shi sai fadawa kamar shida ya bar Bida Aka yi irin abin nan wuji-wuji-ina-gabas, aka i xashe[Maryam Sa8] manyan sarakunansa, aka yi wa wadansu iaur[Maryam Sa9] , aka kama na kamawa. Wadanda aka kama bayan sun wartsake sarai aka sake su.
Fitar Kutsu na nufin .
maras amfani
wadda babu shiri
wadda aika yi da daddare
wadda aka yi da sassafe
B
2,006
6
A shekara ta 1897 zamanin Sarkin Bida Abubakar, Turawa suka yi karon batta da Nufawa. Kafin nan, Turawa sun shekara uku cur suna godo da sarki su hadu da shi cikin aminci a wani wuri da ake kira Egbaji, yana kin zuwa. Har ma a wani lokaci sai da Turawan suka nada wani Muhammadu Makun a madadinsa. Duk da haka a cikin 1900 kusan a ce sarki biyu ke akwai a Bida, tsohon sarki da wanda Turawa suka nada. Ana cikin haka, ran nan dai sai Gwamna Lugga ya aika wa Sarkin Bida da takarda, ya ce masa ya dai yi kokari ya zo ya sadu da shi a fadar Kogin Kaduna, kuma kada ya ii tsoron kome. Gwamna ya kara da cewa ba abin da za a yi masa, zai zo lafiya ya koma lafiya. A wannan karon ma sai Sarkin Bida ya ki zuwa. Makun ne da 'yan rakiyarsa suka amsa kira, suka je wurin Gwamna Lugga. Saboda haka Turawa suka dauri aniyar zuwa Bida. Suka shaida wa jama'a muddin dai ba an taba su ba, babu fada. Kuma duk mutumin da suka ga don ganin su ya yi haramar gudu, za su dauke shi a mazaunin makiyinsu. Har ma Gwamna Lugga ya aika wa Sarki Abubakar da cewa kodayake dai Makun ne suka dauka kamar sarki, duk da haka idan shi Abubakar ya yarda suka sadu ko a Bida ne, ba zai wulakanta shi ba. Zai sa shi cikin jin dadi har abada. Amma duk a banza. Maimnakon ya tauso sai ya gudu ya tasar wa Lafai. Amma fa fitar kutsu ya yi, domin daga shi sai fadawa kamar shida ya bar Bida Aka yi irin abin nan wuji-wuji-ina-gabas, aka i xashe[Maryam Sa8] manyan sarakunansa, aka yi wa wadansu iaur[Maryam Sa9] , aka kama na kamawa. Wadanda aka kama bayan sun wartsake sarai aka sake su.
Da Sarki ya gudu, ina ya nufa?
Egbaji.
Agaie.
Kogin Kaduna.
Lafai[Maryam Sa11]
D
2,006
6
A shekara ta 1897 zamanin Sarkin Bida Abubakar, Turawa suka yi karon batta da Nufawa. Kafin nan, Turawa sun shekara uku cur suna godo da sarki su hadu da shi cikin aminci a wani wuri da ake kira Egbaji, yana kin zuwa. Har ma a wani lokaci sai da Turawan suka nada wani Muhammadu Makun a madadinsa. Duk da haka a cikin 1900 kusan a ce sarki biyu ke akwai a Bida, tsohon sarki da wanda Turawa suka nada. Ana cikin haka, ran nan dai sai Gwamna Lugga ya aika wa Sarkin Bida da takarda, ya ce masa ya dai yi kokari ya zo ya sadu da shi a fadar Kogin Kaduna, kuma kada ya ii tsoron kome. Gwamna ya kara da cewa ba abin da za a yi masa, zai zo lafiya ya koma lafiya. A wannan karon ma sai Sarkin Bida ya ki zuwa. Makun ne da 'yan rakiyarsa suka amsa kira, suka je wurin Gwamna Lugga. Saboda haka Turawa suka dauri aniyar zuwa Bida. Suka shaida wa jama'a muddin dai ba an taba su ba, babu fada. Kuma duk mutumin da suka ga don ganin su ya yi haramar gudu, za su dauke shi a mazaunin makiyinsu. Har ma Gwamna Lugga ya aika wa Sarki Abubakar da cewa kodayake dai Makun ne suka dauka kamar sarki, duk da haka idan shi Abubakar ya yarda suka sadu ko a Bida ne, ba zai wulakanta shi ba. Zai sa shi cikin jin dadi har abada. Amma duk a banza. Maimnakon ya tauso sai ya gudu ya tasar wa Lafai. Amma fa fitar kutsu ya yi, domin daga shi sai fadawa kamar shida ya bar Bida Aka yi irin abin nan wuji-wuji-ina-gabas, aka i xashe[Maryam Sa8] manyan sarakunansa, aka yi wa wadansu iaur[Maryam Sa9] , aka kama na kamawa. Wadanda aka kama bayan sun wartsake sarai aka sake su.
Yaya aka yi da fursunonin yaki?
An kore su.
An azabtar da su.
An bautar da su.
An sake su.
D
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Sarkin Kwararralawa mutun ne mai…..
kwarjini
son abin duniya
Hakuri
sihiri
D
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Me ya faru ga wurin da mashin nan ya fadi?
Hazo ya tashi.
Wuta ta tashi.
Wuta ta lafa.
Wuta ta gagara.
B
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Bakin sarakunan Katsina ya daidaita kan su ..
tsaya
6oye
gudu
huta
C
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Wa ya taimaki Katsinawa a kan Kwararafawa?
Waziri.
Danmasani.
Sarki.
Daule
B
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Manyan Kwararrafawa nawa suka mutu baki daya?
Takwas.
Shida.
Tara
Biyar.
E
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Me ya yi ajalin sarki da wazirin Kwararrafawa?
Dokin wuya.
Doki.
Ciwon cibiya.
Dokin kofa.
B
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Kwanaki na nufin
kwanoni[Maryam Sa12]
zamani
kwanuka
yamutsi
A
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Kus-kus na nufin
kuka
mamakin abin
ajiyar zuciya
kusa
E
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Gamu na nufin...
kore
rike
mance
yarda
D
2,007
7
A kwanakin Sarkin Katsina Jan-Hazo, Kwararrafawa suka je Katsina. Sarkinsu ya sauka yammacin gari a babbar ruga, wazirinsa kuma a gabashin gari. Sarkin ya kama mashinsa ya girgiza shi ya jefa cikin gari, ya fada tsohuwar kasuwa kusa da kududdufin Taukin Daule, sai wuta ta kama gun. Daga nan sarakunan Katsina suka taru wajen Sarki Jan-Hazo, suka yi kus- kus haka suka gamu a kan su fita su bar garin, mai tsira ya tsira, mai mutuwa ya mutu. Sai suka aika wa Malam Danmasani. Shi kuwa ya ce kada su fita, za su ga abin da Allah zai yi da Kwararrafawa. Ya dukufa rokon Ubangiji bisa wannan lamari. Sai Sarkin Kwararrafawa ya tashi don ya duba dokinsa, amma dokin ya shure shi a kan cibiya da dare ya fadi matacce. Da aka ba wazirinsa labarin abin da ya faru, sai nan da nan shi ma ya hau dokinsa, dokin ya ka da shi wuyansa ya karye, ya mutu. A cikin daren nan kuma manya-manyan sarakunansu bakwai suka ce ga garinku. Sai niyyar Kwararrafawa ta yaki ta wargaje, suka bar wajen. Daga nan Sarkin Katsina da kansa ya tafi wajen Danmasani ya durkusa ya yi masa godiya tare da goma na arziki.
Ga garinku na nufin ...
firgita
mutu
ba da gari
mai da gari
B
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Kuda ne ke kawo cutar
ciwon kai da gudawa.
ciwon baya da ciki.
atuni, gudawa da ciwon ciki.
ciwon kazuwa, gudawada atuni.
C
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Sauro da tsando kwari ne da ke baza Cuce-cuce tsakanin 'yan Adam ta hanyar
tsotson jini.
cizo
hana barci da cizo
tsotso kwayoyin cuta daga jikin marili[Maryam Sa14] ya dura ga mai lafiya.
E
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Kuda ba ya iya huda jikin kome saboda
ba shi da karfi.
shi kuda ya fi cizo mai zafi.
ya cika saurin tashi
ya fi sauro girma.
E
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Idan kuda ya sami turoson dan adam da ci. kai ka ce mutum ya sami
wake da shinkafa.
tuwon shinkafa.
naman kaji:
shinkafa.
C
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Fadojin kuda su ne
kwata, bola, mushe da gyambo.
juji, mahauta, mushe da gyambo
kwata, bola, mushe da tuwo,
madafi, mahauta da juji.
B
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Cimar da muke cin kazantar kuda a cikinsu
tuwo, nama, nono, kilishi da alewa
tsire, alewa, kadidi.
dafuwa, amala, kilishi, alewa.
kilishi, alewa, sukari, rake.
E
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Abubuwa nawa ne kuda ke yi dan yana ci mana abinci?
Biyar
Tara
Biyu
Daya
C
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
A yayin da kuda ke cin abincinmu ba zai tashi ba sai ya yi
amai.
tusa
Wasa.
bacci.
A
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Me yasa dan adam ke cin kazantar kuda daga abinci irin su alewa, nono, tsire, sukari da kilishi? tusa.
Don ba abubuwan kwad ayi ne ba.
Don ana sake wanke su kafin a ci.
Don kada a lalata dadinsu.
Don ana barin su bude.
E
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
abokan gabarmu
Masoyanmu[Maryam Sa15]
Abokan taliyarrmu
Makiyanmu
Abokan aikinmu
C
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Wajibi
Haka ne
Abin so
Dole
Sunna
C
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Juji[Maryam Sa16]
Kazanta
Gwata
Kwata
Shara
D
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Kwata
Kara
Mayankar dabbobi[Maryam Sa17]
Masayar dabbobi
Maciya
B
2,008
8
Kudan gida na daya daga cikin abokan gabarmu. manya masu raba cuta ga 'ya Adam. Shi ke kawo su, atuni', da ciwon gudawa da sauran irinsu. Amma shi kuda ba ya cizon mu kamar sauro da Isando. Hanyar da ya ke bi ya yi nasa mugun aiki ba daya ba ce da tasu. Su, suna tsotso kwayoyin cuta daga Cikin jini ne, su je su soki mai lafiya su dura masa. Amma bakin kuda ba a yi shi don ya yi cizo ba. Kuda ba ya iya huda fatar mutum, ba ya ma iya huda fatar kome, ko yana so. Harshensa da bakinsa duka taushi gare su. Tsaya ka ji kazantar kuda. Ka san lalle, ko ba don cuta ba, kuda abin kyama ne. Wajibi ne kuma mu yi iyakar kokarinmu mu rabu da shi. Ba abin da kuda ke so kamar ya ci luroson (najasar) dan Adam. In ya samu najasa, ya duka da ci, sai ka ce ka samu taliya. Kun san kuwa, in mutum ba shi da lafiya sau da yawa akan sami kwayoyin cuta a cikin najarsa. Kai duk dai wurin kazanta, Mahauta ne, juji ne, wurin mushe ne, wurin gyambo ne duka dai nan ne fadar kuda. In sun ci sun taso, sai su yi face-face da kazantar har da kwayoyin cutar da ke ciki. Da ma kafafuwansu da ikinsu gashi gare Su, duk kuwa madauka dauda ne. Daga nan sai su zo su sauka kan abincinmu. Kan san galibi, abincinmu wanda suka fi so shi ne kilishi, tsire, nono, sukari da su alewa. Kaga wadannan, in an saya ba a sake dafa su. saboda haka muna cin kazanta da yawa daga gare su. Ban da wannan ma, in suna cin abincinmu, sukan rika amai bisansa suna tashi. Kazanta bisa kazanta! Ina ka ga lafiya?
Galibi
Yawanci
Kadan
Kwarai
Da kyau
A
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Bauna ta fi lafiya idan tana cikin
daji.
ruga.
ciwo.
dangwali.
A
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Da farko, wane abu ne dabbobi suka fi so su yi in har sun yi kicibis da mutum?
tsiya.
magana.
kauracewa.
gudu.
D
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Wane abu ne bauna take yi a daji mai ban sha'awa?
Tafiya
Kuka
Sassarfa
Motsi
E
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Wace dabba ce ta kwaikwayi rangwadar 'yan birni?
Kura
Barewa
Bauna
Dila
E
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Marubucin ya kwatanta bauna da barewa domin kawai tana
iya cin ciyawa.
kwana a daji.
iya tsalle da gudu.
da zane mai kyau
C
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Bauna mafi tsananin fada ita ce wadda aka
kama a tarko.
tarar cikin garke
same ta tana jin yunwa.
tayar daga bacci.
E
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Wanda ya fi sanin halin bauna shi ne
Mal amin dawa.
babban direba[Maryam Sa20] .
babban maharbi.
sarkin baka.
C
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Wane abu ne bauna take yi wa wanda yake biye da ita?
Zagayawa da sauri.
Tsayawa wuri guda.
Layar kare da tserewa.
Saurin bacewa da yankan baya.
D
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Idan bauna ta hudo ta baya da sanda, me zai faru?
Fada
Kawo sura.
Bude baki[Maryam Sa21]
Tafiya lafiya
C
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
ldan har wanda bauna ta biyo ya haye itace Iange-lange, to me za ta yi masa?
Sai ta kai karo ya karye.
Sai ta yi la susa.
Sai ta yi lasa.
Sai ta yi ta kallo.
A
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Garkuwar bauna ita ce
kahonta
Wuyanta
goshinta
Surarta
A
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Bauna na banke abokan gaba da
gangar jikinta.
tushen kahoninta.
wuyanla.
tsinin harshenta.
B
2,009
9
BAUNA Bauna saniya ce, sai dai ita ta ki yarda da dan Adam. Duk abin da ke ga saniya, to, 6auna tana da shi, ta fuskar halitta ba hali ba. Bauna tana da fada kwarai, ta fi duk namun daji da ka sani sababi. Amma in ka fada garkensu a dawa ba za su taba ka ba. Dabbobi duk, in dai ba wuri ya kure ba, in sun ga mutum sun fi so su gudu. Yana da ban sha'awa ka ga bauna na gudu cikin dawa. Ba za ka ga tana rangaji ba irin na saniya, wadda ta koyi ragwacin "yan birni. Ka san ba abin dariya kamar ka ga saniya na gudu. Amma bauna, ko da yake katuwa ce, in ka ga tana tsalle sai ka ce barewa. Ko da muka ce 6auna ba ta da jan fada, in ta yi tsanmani fad'a ya kawo ka sai ta tsaya a buga. In kuwa har ka rigaya ka yi mata rauni, abu ya baci, sai ka san in da ka shiga. Kowane babban maharbi zai iya ba ka labarin karon sa da bauna. In kana bin sawun bauna, ta kuwa gane haka, sai ta yi maza la bace[Maryam Sa18] maka, ta zago ta fito maka ta baya tanan sanda, sa annan ta bude baki. Kafin ka waiwaya, ka isa lahira! Ba wata dabba mai yin haka sai bauna. Mafitarkan kawai in ka sani dama ka hau itace. Ko sa'annan ma, in itacen ba girma gare shi ba, sai takai masa karo, ya karye. Kahon bauna ba kamar na saniya ba ne. Nata kaurara ne, tushensu har ya rufe goshinta. Ba su da Lwaso[Maryam Sa19] kwarai, tsininsu ya lankwasa kamar zai sake tabo kwakwal war kanta. In bauna ta kai sura sai ta duka da kai. Saboda haka sai kahonin su zama kamar garkuwa ga kanta. Ko maharbi ya harbi kan, ko da bindiga ne balle kibiya, in ya sami garkuwar ba zai cuce ta ba. Tushen nan mai kauri na kahonta da shi take banke abokin fada. In ya fadi, ta sa wajen tsinin ta tsire shi, ta jefa sama da taimakon kakkarfan wuyan nan nata. Bauna, kin ki duban raini!
Da zarar abokin[Maryam Sa22] gabar bauna ya kai kasa, ba wata[Maryam Sa23] -wata sai ta sa
tsawonta ta tsire.
daginta ta soke.
tsininta ta tsire.
tsinin kahonta ta tsire.
D
2,010
10
Tsuntsaye wadanda ke farautar nama suna da halitta daidai wadda za ta dace da wannan aiki. Ga baki mai[Maryam Sa25] karfi da kaifi ya lankwasa kamar kugiya. Da shi suke kekketa nama. Ga su da kafa mai karfi da kumba zako-zako. In sun kawo sura, da su su ke fyauce[Maryam Sa26] abin da suka farauta, su rike, su yi sama da shi. In za su ci, sai su kakkafa kumbobinsu ciki, su rike shi kam. Shaho yana da saurin tafiya. Akwai wasu iri, in sun ga wani tsuntsu yana tashi sai su bi, kome saurin tashinsa, sai sun ishe sun buge. Su irin wadannan, mutane sun dade suna kiwon su domin farauta. In za a farauta, sai ka dauki shahonka a kafada, an daure shi da sarka, an yi masa lullubi. In ka ga ko hasbiya tana tashi, sai ka bude kan shahonka ka sake shi, ya buge maka. Wannan irin farauta ta shahara a kasashen su Farisa da Hindu. Da, hara Turai an yi, amma yanzu an daina.
Tsuntsaye masu farautar nama da cinsa, suna da
dogon wuya da baki mai karfi da kumba.
baki mai kaifi da karfi.
saurin tashin da baki mai tsawo da gwabi.
baki mai karfi da kaifi, kafafuwa karfafa da kumba zako-zako
D
2,010
10
Tsuntsaye wadanda ke farautar nama suna da halitta daidai wadda za ta dace da wannan aiki. Ga baki mai[Maryam Sa25] karfi da kaifi ya lankwasa kamar kugiya. Da shi suke kekketa nama. Ga su da kafa mai karfi da kumba zako-zako. In sun kawo sura, da su su ke fyauce[Maryam Sa26] abin da suka farauta, su rike, su yi sama da shi. In za su ci, sai su kakkafa kumbobinsu ciki, su rike shi kam. Shaho yana da saurin tafiya. Akwai wasu iri, in sun ga wani tsuntsu yana tashi sai su bi, kome saurin tashinsa, sai sun ishe sun buge. Su irin wadannan, mutane sun dade suna kiwon su domin farauta. In za a farauta, sai ka dauki shahonka a kafada, an daure shi da sarka, an yi masa lullubi. In ka ga ko hasbiya tana tashi, sai ka bude kan shahonka ka sake shi, ya buge maka. Wannan irin farauta ta shahara a kasashen su Farisa da Hindu. Da, hara Turai an yi, amma yanzu an daina.
Shaho yana da saurin tafiya.' Wannan jumlan nufin shaho na da
saurin tashi.
saurin tafiya bisa doron kasa.
saurin tafiya a kasa idan ya ga nama
saurin tafiya, sama da kasa.
A
2,010
10
Tsuntsaye wadanda ke farautar nama suna da halitta daidai wadda za ta dace da wannan aiki. Ga baki mai[Maryam Sa25] karfi da kaifi ya lankwasa kamar kugiya. Da shi suke kekketa nama. Ga su da kafa mai karfi da kumba zako-zako. In sun kawo sura, da su su ke fyauce[Maryam Sa26] abin da suka farauta, su rike, su yi sama da shi. In za su ci, sai su kakkafa kumbobinsu ciki, su rike shi kam. Shaho yana da saurin tafiya. Akwai wasu iri, in sun ga wani tsuntsu yana tashi sai su bi, kome saurin tashinsa, sai sun ishe sun buge. Su irin wadannan, mutane sun dade suna kiwon su domin farauta. In za a farauta, sai ka dauki shahonka a kafada, an daure shi da sarka, an yi masa lullubi. In ka ga ko hasbiya tana tashi, sai ka bude kan shahonka ka sake shi, ya buge maka. Wannan irin farauta ta shahara a kasashen su Farisa da Hindu. Da, hara Turai an yi, amma yanzu an daina.
Mutane na kiwon tsuntsaye irin su shaho domin
sha'awa.
sayarwa.
samun nama.
yada garke.
E
2,010
10
Tsuntsaye wadanda ke farautar nama suna da halitta daidai wadda za ta dace da wannan aiki. Ga baki mai[Maryam Sa25] karfi da kaifi ya lankwasa kamar kugiya. Da shi suke kekketa nama. Ga su da kafa mai karfi da kumba zako-zako. In sun kawo sura, da su su ke fyauce[Maryam Sa26] abin da suka farauta, su rike, su yi sama da shi. In za su ci, sai su kakkafa kumbobinsu ciki, su rike shi kam. Shaho yana da saurin tafiya. Akwai wasu iri, in sun ga wani tsuntsu yana tashi sai su bi, kome saurin tashinsa, sai sun ishe sun buge. Su irin wadannan, mutane sun dade suna kiwon su domin farauta. In za a farauta, sai ka dauki shahonka a kafada, an daure shi da sarka, an yi masa lullubi. In ka ga ko hasbiya tana tashi, sai ka bude kan shahonka ka sake shi, ya buge maka. Wannan irin farauta ta shahara a kasashen su Farisa da Hindu. Da, hara Turai an yi, amma yanzu an daina.
Iri na nufin.
abin shukawa.
jinsi.
abin ci.
siffa.
E
2,010
10
Tsuntsaye wadanda ke farautar nama suna da halitta daidai wadda za ta dace da wannan aiki. Ga baki mai[Maryam Sa25] karfi da kaifi ya lankwasa kamar kugiya. Da shi suke kekketa nama. Ga su da kafa mai karfi da kumba zako-zako. In sun kawo sura, da su su ke fyauce[Maryam Sa26] abin da suka farauta, su rike, su yi sama da shi. In za su ci, sai su kakkafa kumbobinsu ciki, su rike shi kam. Shaho yana da saurin tafiya. Akwai wasu iri, in sun ga wani tsuntsu yana tashi sai su bi, kome saurin tashinsa, sai sun ishe sun buge. Su irin wadannan, mutane sun dade suna kiwon su domin farauta. In za a farauta, sai ka dauki shahonka a kafada, an daure shi da sarka, an yi masa lullubi. In ka ga ko hasbiya tana tashi, sai ka bude kan shahonka ka sake shi, ya buge maka. Wannan irin farauta ta shahara a kasashen su Farisa da Hindu. Da, hara Turai an yi, amma yanzu an daina.
Shahon[Maryam Sa27] farauta akan dauke shi a
ka.
wuya.
kafada.
hannu.
C
2,010
10
Tsuntsaye wadanda ke farautar nama suna da halitta daidai wadda za ta dace da wannan aiki. Ga baki mai[Maryam Sa25] karfi da kaifi ya lankwasa kamar kugiya. Da shi suke kekketa nama. Ga su da kafa mai karfi da kumba zako-zako. In sun kawo sura, da su su ke fyauce[Maryam Sa26] abin da suka farauta, su rike, su yi sama da shi. In za su ci, sai su kakkafa kumbobinsu ciki, su rike shi kam. Shaho yana da saurin tafiya. Akwai wasu iri, in sun ga wani tsuntsu yana tashi sai su bi, kome saurin tashinsa, sai sun ishe sun buge. Su irin wadannan, mutane sun dade suna kiwon su domin farauta. In za a farauta, sai ka dauki shahonka a kafada, an daure shi da sarka, an yi masa lullubi. In ka ga ko hasbiya tana tashi, sai ka bude kan shahonka ka sake shi, ya buge maka. Wannan irin farauta ta shahara a kasashen su Farisa da Hindu. Da, hara Turai an yi, amma yanzu an daina.
Kuma lalle ne a daure shi da
Zare
ulu.
abawa.
mari.
E
2,010
10
Tsuntsaye wadanda ke farautar nama suna da halitta daidai wadda za ta dace da wannan aiki. Ga baki mai[Maryam Sa25] karfi da kaifi ya lankwasa kamar kugiya. Da shi suke kekketa nama. Ga su da kafa mai karfi da kumba zako-zako. In sun kawo sura, da su su ke fyauce[Maryam Sa26] abin da suka farauta, su rike, su yi sama da shi. In za su ci, sai su kakkafa kumbobinsu ciki, su rike shi kam. Shaho yana da saurin tafiya. Akwai wasu iri, in sun ga wani tsuntsu yana tashi sai su bi, kome saurin tashinsa, sai sun ishe sun buge. Su irin wadannan, mutane sun dade suna kiwon su domin farauta. In za a farauta, sai ka dauki shahonka a kafada, an daure shi da sarka, an yi masa lullubi. In ka ga ko hasbiya tana tashi, sai ka bude kan shahonka ka sake shi, ya buge maka. Wannan irin farauta ta shahara a kasashen su Farisa da Hindu. Da, hara Turai an yi, amma yanzu an daina.
Farauta da tsuntsaye ta shahara a kasashen
Nijeriya, Faranshi, Hindu.
Hindu, Faranshi, Turai da Nijer.
Farisa, Hindu da Turai.
Ingila, Hindu da Turai.
C
2,011
11
Yau Jumma'a Malam Nomau za shi cin kasuwa Wudil. Kafin ya tafi ya dauki wandonsa mai kamun kafa, ya bude ya sa shi ya zuba babbar rigarsa bullan da hular dara da falmaran, da takalmi sani tsalle, da 'yar ciki, da rawani mubarashi ya rataye shi. Kuma yana saye da wando buje da 'yar shara, da hula habar kada da takalmin fade. Da isowarsa kofar gari sai ya raba gindin wata tsamiya ya fito da kayan nan nasa na cikin wando ya caba ado bayan ya wanke jikinsa. Ya kuma zuba turare dan-goma, ya bara goro marsa ya cika bakinsa ya yi kumurya. Ya kunshe tsofaffin kayansa buje, ya make a hammatarsa ya shiga gari ya kai gidan abokinsa ya ajiye. Matar abokinsa ta ba shi farau-farau ya sha. Daga nan sai ya tafi cin kasuwa.
Malam nomau mutumin wane gari ne?
Birnin Katsina.
Birnin Damagaram.
Kauyen Wudil.
Bodinga.
C
2,011
11
Yau Jumma'a Malam Nomau za shi cin kasuwa Wudil. Kafin ya tafi ya dauki wandonsa mai kamun kafa, ya bude ya sa shi ya zuba babbar rigarsa bullan da hular dara da falmaran, da takalmi sani tsalle, da 'yar ciki, da rawani mubarashi ya rataye shi. Kuma yana saye da wando buje da 'yar shara, da hula habar kada da takalmin fade. Da isowarsa kofar gari sai ya raba gindin wata tsamiya ya fito da kayan nan nasa na cikin wando ya caba ado bayan ya wanke jikinsa. Ya kuma zuba turare dan-goma, ya bara goro marsa ya cika bakinsa ya yi kumurya. Ya kunshe tsofaffin kayansa buje, ya make a hammatarsa ya shiga gari ya kai gidan abokinsa ya ajiye. Matar abokinsa ta ba shi farau-farau ya sha. Daga nan sai ya tafi cin kasuwa.
Wane irin amfanin gona Malam Nomau ya kai kasuwar Wudil?
Sabuwar masara.
Busasshiyar kubewa.
Tumatur da tattasai.
Hannu banza ya shiga kasuwar.
D
2,011
11
Yau Jumma'a Malam Nomau za shi cin kasuwa Wudil. Kafin ya tafi ya dauki wandonsa mai kamun kafa, ya bude ya sa shi ya zuba babbar rigarsa bullan da hular dara da falmaran, da takalmi sani tsalle, da 'yar ciki, da rawani mubarashi ya rataye shi. Kuma yana saye da wando buje da 'yar shara, da hula habar kada da takalmin fade. Da isowarsa kofar gari sai ya raba gindin wata tsamiya ya fito da kayan nan nasa na cikin wando ya caba ado bayan ya wanke jikinsa. Ya kuma zuba turare dan-goma, ya bara goro marsa ya cika bakinsa ya yi kumurya. Ya kunshe tsofaffin kayansa buje, ya make a hammatarsa ya shiga gari ya kai gidan abokinsa ya ajiye. Matar abokinsa ta ba shi farau-farau ya sha. Daga nan sai ya tafi cin kasuwa.
Ware kayan da bai dace da rukunin kayayyakin nan ba.
Gyauto
Jamfa.
Wando.
Falmaran.
A
2,011
11
Yau Jumma'a Malam Nomau za shi cin kasuwa Wudil. Kafin ya tafi ya dauki wandonsa mai kamun kafa, ya bude ya sa shi ya zuba babbar rigarsa bullan da hular dara da falmaran, da takalmi sani tsalle, da 'yar ciki, da rawani mubarashi ya rataye shi. Kuma yana saye da wando buje da 'yar shara, da hula habar kada da takalmin fade. Da isowarsa kofar gari sai ya raba gindin wata tsamiya ya fito da kayan nan nasa na cikin wando ya caba ado bayan ya wanke jikinsa. Ya kuma zuba turare dan-goma, ya bara goro marsa ya cika bakinsa ya yi kumurya. Ya kunshe tsofaffin kayansa buje, ya make a hammatarsa ya shiga gari ya kai gidan abokinsa ya ajiye. Matar abokinsa ta ba shi farau-farau ya sha. Daga nan sai ya tafi cin kasuwa.
Hula habar kada, na nufin
hula zita.
hula zanna.
doguwar dara.
hula mai kunne.
D
2,011
11
Yau Jumma'a Malam Nomau za shi cin kasuwa Wudil. Kafin ya tafi ya dauki wandonsa mai kamun kafa, ya bude ya sa shi ya zuba babbar rigarsa bullan da hular dara da falmaran, da takalmi sani tsalle, da 'yar ciki, da rawani mubarashi ya rataye shi. Kuma yana saye da wando buje da 'yar shara, da hula habar kada da takalmin fade. Da isowarsa kofar gari sai ya raba gindin wata tsamiya ya fito da kayan nan nasa na cikin wando ya caba ado bayan ya wanke jikinsa. Ya kuma zuba turare dan-goma, ya bara goro marsa ya cika bakinsa ya yi kumurya. Ya kunshe tsofaffin kayansa buje, ya make a hammatarsa ya shiga gari ya kai gidan abokinsa ya ajiye. Matar abokinsa ta ba shi farau-farau ya sha. Daga nan sai ya tafi cin kasuwa.
Buje' cikin wannan labarin na Iá tin
fankacecen wando mai mazagi
wando dan-itori.
wando 'yan sanda.
wando masunta.
D
2,011
11
Yau Jumma'a Malam Nomau za shi cin kasuwa Wudil. Kafin ya tafi ya dauki wandonsa mai kamun kafa, ya bude ya sa shi ya zuba babbar rigarsa bullan da hular dara da falmaran, da takalmi sani tsalle, da 'yar ciki, da rawani mubarashi ya rataye shi. Kuma yana saye da wando buje da 'yar shara, da hula habar kada da takalmin fade. Da isowarsa kofar gari sai ya raba gindin wata tsamiya ya fito da kayan nan nasa na cikin wando ya caba ado bayan ya wanke jikinsa. Ya kuma zuba turare dan-goma, ya bara goro marsa ya cika bakinsa ya yi kumurya. Ya kunshe tsofaffin kayansa buje, ya make a hammatarsa ya shiga gari ya kai gidan abokinsa ya ajiye. Matar abokinsa ta ba shi farau-farau ya sha. Daga nan sai ya tafi cin kasuwa.
A wane wuri Malam[Maryam Sa30] Nomau ya canza kayansa[Maryam Sa31] ?
Zauren abokinsa.
Rumfar Kasuwa.
Gindin wata itaciya.
Tun kafin ya soma tafiya.
E

Dataset Card for afrixnli

Dataset Summary

Languages

There are 3 languages available :

Dataset Structure

Data Instances

The examples look like this for English:

from datasets import load_dataset
data = load_dataset('aremuadeolajr/NaijaRC', 'yor')
# Please, specify the language code
# A data point example is below:
Downloads last month
6
Edit dataset card